Adam A Zango
Shahararren dan wasan kwaikwayo da waka na kamfanin Kannywood Adam A Zango ya rubuta budadiyar wasika zuwa ga makiyin sa akan karya da kazafi da suke masa
Mun samu labari cewa Dan wasa Adam Zango yace akwai mutanen banza a ‘yan fim. Adam Zango yace ana buga fasikanci a harkar fim wanda har ya wuce misali.
Fitaccen jarumin nan na wasannin fina-finan Hausa na masana'antar Kannywood kuma jigo a harkar Adam A. Zango ya fito ya shaidawa duniya cewa ya shafe shekaru
A baya dama can NAIJ.com ta ruwaito Adam Zango ya sha yin zafafan fina finai a baya wadanda suka yi suna suka mamaye kasuwannin Arewa, kuma yan kallo suna yabaw
Shahararren dan wasan Hausa Fim, Adam a Zango ya bayyana cewar gaskiya ne ya taba yin soyayya da fitacciyar jarumar Kannywood, Nafisa Abdullahi, a wata hira.
Bugu da kari, domin ya tabbatar da burinsa a rayuwa tare da yi ma kansa shiri mai kwari, A Zango ya dauki hayar wani Malamin gida, wanda ke yi masa bitan karatu
Jarumi Adam A Zango Allah ya azurta shi da samin diya mace. Tun bayan da akayi auren mutane suka zura ido dan ganin shin zai barta ta jima ko kuma zai sake ta
Amaryan Adam Zango, Ummul Kulsum ne, ta haifa wa jarumin ‘yar sa ta mace ta farko acikin jerin ‘ya’yansa wanda duk maza ne ranar Talatar da ta gabata.
Hotuna guda takwas da ke nuna cewa jarumin nan na Kannywood Adam A. Zango na da muhimmanci ga kamfanin wasannin hausa.
Adam A Zango
Samu kari