Hotunan yariman Arewa guda 8- Adam Zango

Hotunan yariman Arewa guda 8- Adam Zango

Adam A. Zango ya kasance sanannan jarumin wasan Hausa kuma mawaki daga Zango. Dan baiwan na aiki a matsayin jarumin wasa kuma furodusan wasa. Prince Zango kamar yadda aka fi saninsa da shi ya fito a wasannin Hausa da wakoki da dama wanda ya samu lambar yabo da dama.

Duk da dubbin nasarorin da ya samu, Zango ya fuskanci kalubale da dama wadanda suka hada da zuwansa gidan yari na tsawon watanni uku a shekara ta 2007 kuma an zarge shi da auren amatye daban daban a lokaci daya. Duk da haka, wannan bai dusashe tauraronsa ba saboda yana ci gaba da ayyukansa na waka da wasa ga dubbin masoyansa.

Wannan hotunan suna nuna irin kyawu na jarumin na Kannywood kuma yana da dubbin masoya har yanzu.

KU KARANTA KUMA: Nagoyi bayan Buhari dari bisa dari- John Okafor

1. Babban yaro

Hotunan yariman Arewa guda 8- Adam Zango

Babu shakka Adam ya hadu a fagen kyau

2. Yaro mara hayaniya

Hotunan yariman Arewa guda 8- Adam Zango

Gaye ya dau wankan swaga.

3. Murmushi mai karya zuciya

Hotunan yariman Arewa guda 8- Adam Zango

Da wannan murmushin yake sace zuciyoyin masoyansa mata.

4. Mazaje cikin kwat da wando

Hotunan yariman Arewa guda 8- Adam Zango

Ya yi kyau sosai a cikin  kwat da wando.

5. Mai farin jini

Hotunan yariman Arewa guda 8- Adam Zango

Kana ganinsa ka ga gwarzon namiji.

6. Swagan yan makaranta

Hotunan yariman Arewa guda 8- Adam Zango

Gaskiya ina kaunar kalan ja domin yana nuna ba wasa kenan, zango baida sanya kuma gashi kyakkyawa.

7. Saje mai kyau

Hotunan yariman Arewa guda 8- Adam Zango

Na sara ma.

KU KARANTA KUMA: Wani nakasashen mutumi ya auri kyayyawan mata

8. Dan uwan Chidi Mokeme

Hotunan yariman Arewa guda 8- Adam Zango

Yayi kama da wani jarumin Nollywood Chidi Mokeme a wannan hoton.

https://youtu.be/XER4U-PHSk4

Asali: Legit.ng

Authors:
Aisha Musa avatar

Aisha Musa (Hausa writer) Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng

Tags: