Abun Al Ajabi
Wata amarya ta ki yarda a dauke ta a kaita gidan mijinta, tana kuka da cewa ba za ta bar gidansu ba. Bidiyon amayar ya haddasa ce-ce-ku-ce a soshiyal midiya.
Aregbesola ya yafe wa Olaboye da ya nemi gafara kan yunƙurin kashe shi a 2006. Yayin da ya yiwa mutumin nasiha, tsohon gwamnan ya ce bai rike shi a zuciya ba..
Gwamnatin Ogun ta fara bincike kan bidiyon da ya nuna Oba Ogunjobi yana cin zarafin Cif Arinola, yana la’antar shi da barazanar amfani da ‘yan sanda kansa.
Jami’an NDLEA sun kama dan kasuwa, Chijioke Igbokwe da hodar Iblis 81 a cikinsa. An yi masa tiyata bayan da ƙwayoyi 57 sun makale masa bayan kwanaki bakwai.
Dan daudu, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky ya bayyana yadda ya rasa budurcinsa kuma ya dirka wa wata mace juna biyu lokacin da yake jami’a.
Seaman Abbas ya ce bai saki matarsa Hussaina ba, yana mai cewa suna tare cikin soyayya, kuma labarin sabani tsakaninsu kan kudin tallafi ba gaskiya ba ne.
Gwamnati ta rufe masallacin Hausawa na Agege da ke Legas yayin da bangarori uku ke takaddama kan wanda zai gaji marigayi babban limamin masallacin.
Rahama Sadau ta rubuta "Salaam" a Facebook, wanda ya jawo mutane sama da 2,200 suka yi martani/ An nemi ta fito takarar shugabar kasa saboda shahararta.
Fitaccen mawakin Najeriya Innocent Idibia, wanda aka fi sani da 2Baba ko kuma Tuface ya fito ya tabbatarwa duniya cewa ya saki matarsa Annie Idibia.
Abun Al Ajabi
Samu kari