Abun Al Ajabi
An bayyana yadda wani malamin addini ya kashe dalibar da ya gamu da ita a shafin Facebook, rahoton daya dauki hankalin jama'a a kafar sada zumunta.
Majalisar Turai ta bukaci Najeriya ta saki Yahaya Sharif-Aminu tare da soke dokokin hukunta masu batanci da suka saba wa yarjejeniyoyin kasa da kasa da kundin mulki.
Matar tsohon gwamnan Ondo da ya rasu, Rotimi Akeredolu ta koka kan yadda marigayin bai ji shawarwarin da ta ba shi ba inda ta ce dai bai mutu ba yanzu.
Bayan zargin bokaye a kisan ɗan Majalisa, Sarki Asagba na Asaba, Farfesa Epiphany Azinge, ya haramta ayyukan bokaye mata don dakile yawan laifuffuka.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri ya bayyana cewa ba shi da wata alaƙa ta musamman a jarumar shirin BBN, Nengi Hampson, ya musanta raɗe-raɗin ya mata ciki.
Ana fama da koyon sabon taken Najeriya, Gwamna Hyacinth Alia na Jihar Benue ya kaddamar da taken jiharsa da sabbin alamomi don karfafa al'adu, asali.
Prince Ismaila ya yi karar Gwamna Makinde da wasu mutane 19 kan nadin Alaafin na Oyo, yana zargin cire shi daga masu neman kujerar ba tare da bin ka'ida ba.
An bayar da belin tsohon Minista, Kabiru Turaki, SAN, akan N1m bayan zarginsa da auren karya, lalata, da barazana. An dage shari’ar zuwa 11 ga Maris.
Majalisar Wakilai ta musanta cewa ta gabatar da kudirin kafa sababbin jihohi 31 inda ta ce rahotanni da ke yawo kan hakan ba su da inganci kuma ba gaskiya ba ne.
Abun Al Ajabi
Samu kari