Abuja
Wata trela ta markade mutane takwas, ciki har da dalibai guda biyu, yayin da mutane 10 suka jikkata a Abuja. Ganin irin aika-aikar da yayi, direban trelar ya tsere.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya amince da ware makudan kudade don gyara da kuma kula da masallacin Abuja da kuma cibiyar Kiristoci da ke birnin Tarayya Abuja.
Babbar Kotun shari'a mai zama a Abuja ta amince da buƙatar tsohon gwamnan babbam bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya bada umarnin a sake shi babu sharaɗi.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya bayyana cewa yawan cire makudan kudade da mutane ke yi a bankuna shi ne dalilin karancin kudade da ake samu a wasu wurare.
An gano wani mutum-mutumi yana ba motoci hannu a wani titin Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya. Masu ababen hawa na ta bin umurninsa cike da ladabi.
Ana zargin Shugaba Tinubu ya ware makudan kudade har naira biliyan 5.9 don siyan jirgin ruwa na alfarma a fadarsa, shugaban ya karyata wannan jita-jita.
Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya, ya bayyana shirin da gwamnatinsa ke yi wa Abuja, kuma ya bayyana makomar wasu gine-gine da aka yasar a babban birnin.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta tabbatar da nasarar Ireki Kingibe ta jam'iyyar LP a matsayin wacce ta lashe zaben Sanata a mazabar Abuja.
Mambobin ƙungiyar gwamnonin babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP karkashin jagorancin Gwamna Bala Muhammed na Bauchi sun shiga ganawa da ministan Abuja.
Abuja
Samu kari