Abuja
Tsohon gwamnan Ebonyi kuma ministan ayyuka a Najeriya, David Umahi, ya yabawa salon mulkin Shugaba Bola Tinubu da ayyukan alheri da yake yi a kasa.
Hajiya Maryam Sani Abacha ta fito ta yi magana kan zargin da ake yi na cewa mijinta, marigayi Sani Abacha ya sace dukiyar Najeriya lokacin da yake shugaban kasa.
Gwamnan jihar Benuwai, Hyacinth Alia ya zargi wasu da ya kira ƴan siyasa a Majalisar Tarayya da Abuje da taimakawa miyagu don cimma wani burinsu na kai da kai.
Tsohon alkalin alkalan Najeriya, Mohammed Lawal Uwais ya rasu a safiyar Juma'a. Ya rasu yana da shekara 88. Uwais ya yi aiki tare da Umaru Yar'adua.
Shugaba Bola Tinubu ya taya Musulmai barka da sallah. Ya bukaci a nuna sadaukarwa tare da addu'a wa mutanen Mokwa. Ya ce kwanakin wahala sun wuce a Najeriya.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta fito ta yi martani kan rahotannin da ke cewa an yi garkuwa da mutane kusan 200 a kan babban titin hanyar Kadina zuwa Abuja.
Tsohon gwamnan Rivers kuma ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya musanta rahoto kan zargin ana juya akalar gwamnatin Shugaba, Bola Ahmed Tinubu.
Za a ji cewa kungiyoyin ma'aikatan wuta guda biyu sun hade kai, sun bayyana shirinsu na tsunduma yajin aiki saboda gazawar kamfanin wuta na Abuja.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da rasuwar tsohon alƙalin kotun tarayya, Daniel Dantshoho Abutu wanda ya shugabanci kotun daga Satumba 2009 zuwa Maris 2011.
Abuja
Samu kari