Abuja
Tashin hankali da rudani ya barke a Karmo a ranar Litinin sakamakon kashe wani mutum da dan sanda ya yi. Lamarin ya faru a babban birnin tarayya ne a ran Lahadi
A cewarsa, jama'a, musamman a Abuja da Legas sun yi watsi gaba daya da dukkan dokokin da aka bukaci su yi wa biyayya kafin sassauta dokar kulle jihohin. Ya ce s
Yayin da gwamnati ta sassauta dokar hana fita a jahohin Legas, Ogun da Abuja, likitoci sun gargadi y'an Najeriya game da hadarin annobar cutar Coronavirus.
Har wasu manyan hadiman shugaban kasa aka hana shiga Villa bayan sun dawo daga jana'izar marigayi Abba Kyari, tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa.
Hukumomi a babban birnin tarayya Abuja, sun hukunta wasu limaman masallatai da fastocin da suka karya dokar hana taron jama’a a kokarin gwamnati na yakar corona
A cikin sakon sanarwar, mai dauke da sa hannun Patrick A. Giwa, magatakardar majalisa, an shawarci sauran hadiman mambobin majalisa su cigaba da zama a gida zuw
Hakan na kunshe ne cikin jawabin da Suleiman Yola, daya daga cikin shugabanni a kungiyar PSB, ya fitar ranar Asabar a Abuja. A cikin sanarwar, Yola ya bayyana
A matsayin hanyar tabbatar da dokar nisantar juna ta yi aiki a kasuwannin Abuja tare da hana yaduwar annobar a babban birnin tarayya, Malam Muhammad Musa Bello
Jimillar mutanen da aka tabbatar su na dauke da kwayar cutar a Najeriya ya zama 981. A cewar NCDC, mutum 78 ne su ka kamu da kwayar cutar a Legas, 14 a Abuja
Abuja
Samu kari