Abuja
A daren ranar Asabar ne hukumar yaki da cututtuka ma su yaduwa a kasa (NCDC) ta sanar da samun karin sabbin mutane 49 da suka kamu da kwayar cutar covid-19 a fa
Sanarwar na zuwa ne a daidai lokacin da jama'a ke cigaba da nuna fushinsu a kan yadda manyan hadiman gwamnati da sauran jama'a su ka yi watsi da dokokin dakile
An fara samun bullar annobar a Najeriya a cikin watan Fabrairu ta hannun wani baturen kasar Italiya da ya sauka a jihar Legas. Ya zuwa daren ranar Asabar, 18 ga
Akwai fargabar cewa jama'a sun yi watsi da shawarar NCDC, lamarin da zai iya haifar da yaduwar kwayar cutar covid-19 a makabartar da jama'a su ka yi wa tsinke d
Gwamnatin tarayya ta fara rabon kayayyan tallafin COVID-19 ga gidaje 600,000 a babbar birnin tarayya Abuja. Karamar ministar birnin tarayya, Ramatu Aliyu, ce ta
Wasu miyagu sun kai hari kauyen Peace da ke yankin Lugbe, babbar birnin tarayya, inda hakan ya yi sanadiyar mutuwar mutane uku, an kuma lalata dukiyoyi da dama.
Hukumar babbar birnin tarayya, ta ce sakamakon gwaji ya nuna cewa mutane 90, wadanda suka nuna alamun cutar COVID-19 daga yankin Mpape, basa dauke da cutar.
Kwamishinan yada labarai a jihar Katsina, Mohammed Serika, ne ya sanar da hakan yayin da ya ke magana da manema labarai ranar Laraba. Ya bayyana cewa sun yanke
Gobara ta tashi a hedikwatar hukumar yi wa kasuwanci rijista ta kasa (CAC) da ke unguwar Maitama a birnin tarayya, Abuja. SaharaReporters tarawaito cewa wutar g
Abuja
Samu kari