Bola Tinubu
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya ce gwamnatocin Buhari da Tinubu su shahara da cin hanci da rashawa. Gwamnatin tarayya ta yi zazzafan martani.
Gwamnatin tarayya karkashin Shugaba Tinubu ta soki shirin kafa sabbin jami’o’i 200, tana mai cewa ya fi dacewa a bunkasa wadanda ake da su don inganta ilimi.
Hamza Al-Mustapha ya kai ziyara ga tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar bayan ya bi sahun tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i wajen komawa SDP.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce an fara ganin haske kan yadda lamura suka fara daidaita. Ya ce shekaru 50 da suka wuce an gaza daukan matakan da suka dace.
Majalisar Wakilai ta amince da kudirorin haraji, ta soke bukatar karin VAT, ta samar da sabuwar Hukumar Haraji ta Najeriya, tare da kafa kotun korafe-korafen haraji.
Karamin ministan gidaje da ci gaban birane, Yusuf Abdullahi Ata, ya bi sahun masu yi wa Nasir Ahmad El-Rufai raddi kan sukar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.
Ministan sadarwa, Mohammed Idris ya ce sauye-sauyen da ake yi suna haifar da sakamako mai kyau, yana mai yabawa hakurin ‘yan Najeriya da kira ga kara addu’o’i.
Ma'aikatun gwamnatin Bola Ahmed Tinubu guda biyu sun bayyana shirin hadin gwiwa da zai bayar da damar samawa 'yan kasar nan ayyuka akalla miliyan biyar.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya fito ya gayawa duniya yadda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nemi ya yi aiki a gwamnatinsa.
Bola Tinubu
Samu kari