Bola Tinubu
Sabon shugaban APC, Ali Bukar Dalori ya ce jam'iyyar ba ta tsoron 'yan adawa masu shirin hadaka a zaben 2027. Dalori ya ce 'yan adawa ba za yi tasiri ba a kansu.
A labarin nan, za a ji cewa hadakar yan adawa ta shirya sanar da jam'iyyar ADC a matsayin wacce za a hadu a cikinta domin korar Bola Tinubu daga ofis.
Sakataren yada labaran APC na kasa, Felix Morka ya ce Rabiu Kwankwaso zai iya shiga APC ya yi aiki tare da Bola Tinubu kuma sun bude masa kofar hakan.
Maryam Shettima ta bayyana cewa ba ta yi mamaki da ta samu labarin shugaban APc na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus, ta ce haka rayuwa take.
APC ta karɓi murabus ɗin Ganduje, inda Ali Dalori ya zama muƙaddashin shugaban jam'iyyar, yayin da ake ta cece-kuce kan dalilan murabus ɗin Ganduje.
Jagoran jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya jaddada aniyarsa ta yin takarar shugaban kasa a zaben 2027. Ya ce zai yi wa'adi daya kawai idan ya samu nasara.
Shugaban APC a Kudu maso Gabas, Dr Ijeoma Arodiogbu ya ce suna son jawo gwamnoni 5 daga yanzu zuwa zaben 2027. Ya ce za su kwace Anambra kafin lokacin.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar matasan APC ta kasa ta bullo da sabuwar dabara da zai ba ta dama a tattaro matasan Najeriya su zabi Tinubu a 2027.
Wakilan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da suka hada da Badaru Abubakar, Aminu Daurawa sun isa Madina jana'izar Aminu Alhassan Dantata a Saudiyya.
Bola Tinubu
Samu kari