Bola Tinubu
Majalisar wakilai ta Najeriya ta amince da kudirin haraji da gwamnatin tarayya ta gabatar mata. Majalisar ta amince da kudirin ne bayan ya tsallake karatu na uku.
Alhaji Buba Galadima, Jagora a NNPP, kuma makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya zargi jam'iyya mai mulki ta APC da kokarin murkushe 'yan adawa.
Nasir El-Rufa'i ya zargi gwamnan Kaduna, Uba Sani da aiki tare da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domin a dakushe tasirin siyasarsa kafin zaben 2027.
Wata majiya daga APC ta tona yadda ake kulla shirin tabbatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai samu tikitin sake tsayawa takara ba tare da hamayya ba.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta bayyana irin kokarin da ta yi wajen samo wa ma'aikatan ƙasar nan mafi karancin albashi mai tsoka, amma ta ce ta fuskanci kalubale.
'Yan majalisa sun ba Tinubu gudunmawar N705m domin a ragewa talakawa radadin wahalar tattalin arziki, sun ce sun cika alkawarin ba da rabin albashinsu ga mabukata.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa shahararren malamin cocin katolika na Sakkwato, Bishof Mathewa Kuka a matsayin shugaban majalir gudanar na Jami'ar Kachia.
Dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya dira a kan wasu daga cikin 'yan siyasar da su ke caccakar salon mulkin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan salon mulkinsa.
Dan gwamnan jihar Bauchi, Shamsudden Bala Mohammed ya yi kra ga dan shugaban kasa, Seyi Tinubu da kar ya raa abinci yayin ziyarar da zai kai jihar Bauchi a azumi.
Bola Tinubu
Samu kari