Bola Tinubu
Kungiyar dattawan Arewa (NEF) ta bukaci Bola Tinubu ya dauki mataki mai tsauri kan rashin tsaro da ya addabi al'ummar yankin wanda ya ki ci ya ki cinyewa.
Bayan murabus din Abdullahi Ganduje daga mukaminsa, wasu ‘yan jihar Borno sun koka matuka kan maƙarƙashiyar da ake shiryasa mataimakin shugaban kasa.
Dan marigayi MKO Abiola ya bayyana cewa Abacha ya gagara kashe mahaifiyar Tinubu, Alhaja Abibatu Mogaji, saboda girmamawa da karbuwarta a idon jama'a.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da Atiku Abubakar sun yi jimamin rasuwar Alhaji Aminu Alhassan Dantata. Dantata ya rasu a Abu Dhabi yana da shekara 94.
Wani rahoto ya nuna cewa an tilasta tsohon shugaban APC, Abdullahi Ganduje yin murabus. An saka Ganduje yin murabus ne domin a jawo Kwankwaso APC.
Wani jigo a APC ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso zai iya maye gurbin Abdullahi Umar Ganduje bayan ya yi murabus daga shugabancin jam'iyyar APC a Abuja.
Jam'iyyar APC ta tabbatar da murabus din Abdullahi Ganduje daga shugabancin jam'iyyar. APC ta yi wa Ganduje fatan alheri bayan kammala shugabancin jam'iyya.
Yan Najeriya sun tofa albarkacin bakinsu bayan Abdullahi Ganduje ya yi murabus daga kujerar shugabancin APC, lamarim dai ya zo ba zato ba tsammani yau Juma'a.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Ismael Ahmed a matsayin shugaban PCNGi domin rage wa ‘yan kasa raɗaɗin cire tallafin man fetur da aka yi a farkon mulkinsa.
Bola Tinubu
Samu kari