Adams Oshiomole
A labarin nan, za a ji abubuwan da suka jawo aka samu muhawara tsakanin Godswill Akpabio da Adams Oshiomole da ake karanto sauyi kan dokar neman manyan kujeru.
An yi musayar yawu mai zafi tsakanin shugaban Majalisar dattawa, Godswill Akpabio da Sanata Adams Oshiomhole a zaman sanatoci, lamarin ya dauki lokaci.
Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa kowa ya guje shi lokacin da aka sauke shi daga kujerar shugaban APC na kasa, ya ce ya shiga cikin kadaici.
Zaman kare kasafin ma'aikatar ayyuka ta Najeriya ya rikide zuwa rikici yayin da aka yi musayar yawu tsakanin David Umahi da Sanata Adams Oshiomhole.
Sanatan Edo ta Kudu, Adams Oshiomhole ya bayyana cewa yan Najeriya sun fara ganin tasirin tsare-tsaren gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, abinci ya yi araha.
Tsohon Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Edo, Charles Idahosa wanda kuma jigo ne jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ya rasu yana da shekaru 72 a duniya.
Wata tankar man fetur ta yi hadari a Auchi jihar Edo. Wuta ta tashi kuma jama'a da dama sun jikkata bayan fetur ya kwalala zuwa gidaje da shaguna.
Sanata Adams Oshiomhole ya ce ya yi murnar murabus din shugabannin NMDPRA da NUPRC, yana mai cewa hakan ya zama dole domin ceto tattalin arzikin Najeriya.
Majiyoyi sun ce zazzafar muhawara ta kaure tsakanin Sanata Ali Ndume da Adams Oshiomhole yayin tantance sababbin jakadu a Majalisar Dattawa a Abuja.
Adams Oshiomole
Samu kari