
Adams Oshiomole







Tun bayan kirkirar jam'iyyar APC mai mulki a 2013, shugabanni da dama sun jagoranci jam'iyyar da irin kamun ludayinsu wurin ganin an samu nasara a zabubbuka.

Jigon APC Oshiomhole ya ce ya sha dakyar tunda ya lashe zaben sanatan da aka gudanar a Najeriya a farkon shekarar nan. Ya fadi dalilin da yasa ya fadi hakan.

Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa kuma zababben sanata a zaben da ya gaba, Kwamaret Adams Oshiomhole, ya ce bai kamata gwamna Obaseki ya shiga damuwa ba.

A zaben 2023, kowane ‘Dan takara ya ce shi ne wanda ya yi galaba, ba Bola Tinubu na Jam’iyya mai-ci ba. Tsohon Shugaban APC, Adams Oshiomhole ya yi magana.

Yanzu muke samun labarin cewa, tsohon gwamnan jihar Edo ya yi nasara a zaben sanata da aka gudanar a mazabarsa, inda ya banke abokin hamayyarsa na yankin a PDP.

Tsohon shugaban APC na kasa kuma tsohon gwamnan jihar Edo, Kwamaret Adams Oshiomhole, ya ce nan da ranar Asabar Buhari da gwwamnan CBN kai karshen lokacinsu.

Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya yi umurnin a kamo masa tsohon gwamnan jihar Adams Oshiomole bisa tura fusatattun matasa gudanar da zang-zanga a jihar.

Tsohon Shugaban APC na kasa, Adams Oshiomhole, ya yi korafi cewa ya siya litar man fetur a kan N1,000, duk da kashe fiye da naira tiriliyan 7 kan tallafin mai.

Tsohon gwamnan jihar Edo, Kwamred Adams Aliyu Oshiomole, ya bayyana cewa gwamnan bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, yaudarar shugaba Muhammad Buhari yayi.
Adams Oshiomole
Samu kari