
Adams Oshiomole







Tsohon gwamnan jihar Edo kuma tsohon shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC), Adams Oshiomole, ya bukaci NLC ta tabbatar an biya ma'aikata karin albashin N35,000.

Majalisar Dattawa ta bukaci Shugaba Tinubu da ya dakatar da tura kudaden kananan hukumomin da babu zababbun shugabanni a jihohi 16 da ke fadin kasar.

A yanzu mataimakin gwamnan Edo da mai gidansa sun samu sabani, da aka yi hira da shi, Philip Shaibu ya fadi daga inda matsalar ta fito hara bin ya bata tafiyar PDP.

Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a kwanakin nan na shan suka bayan jinginar da rubabbiyar gwamnati ga Bola Tinubu musamman bangaren tattalin arziki.

Tsohon shugaban Kungiyar NLC, Adams Oshiomole ya soki tsarin kungiyar a yanzu yayin da suka mayar da kungiyar ta siyasa tare da fatali da bukatar ma'aikata.

Ya na da wahala dan siyasa ya daga hannun yaronsa ya ba shi mulki ba tare da an samu matsala a tsakaninsu ba, a yau, Fubara da Wike daga Ribas sun shiga wannan layi.

Monica Alimikhena, matar tsohon sanatan Edo ta Arewa, Sanata Francis Alimikhena ta yi bankwana da duniya. Marigayiyar an sanar da rasuwarta ne a ranar Juma'a.

Abdullahi Umar Ganduje, shugaban jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya gana da Kwamared Adams Oshiomhole, tsohon shugaban APC na kasa a birnin tarayya.

Shugaba Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin da ya nada ciki har da Abubakar Momoh daga jihar Edo, akwai abubuwa 10 da ba ku sani ba game da ministan matasa.
Adams Oshiomole
Samu kari