Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Yoruba Welfare Group ta bayyana zabin ta a zabe mai zuwa na 2023. Wannan sanarwa ya fito ta bakin shugaban YWG, Adegoke Alawuje a ranar 26 ga watan Oktoba, 2021
Wani gwamna ya bayyana yadda jam'iyyar PDP za ta iya kawo ci gaba a Najeriya. A cewarsa, halin da ake ciki yanzu ya zama alamar gane halin canjin da 'yan Najeri
Gwamnan jihar Adamawa ya bayyana yiyuwar shigowar wani tsohon gwamna a Najeriya zuwa jam'iyyar PDP. Gwamna Fintiri ya bayyana haka ne a shirin gidan talabijin.
Gwamnan jihar Adamawa ya bayyana irin gogewar da PDP ke dashi wajen iya mulki, da kuma yiyuwar ba Atiku takarar shugabancin kasa a zaben 2023 a jam'iyyar PDP.
Jam’iyya APGA a jihar Anambra ta na ta rasa mutanen ta duk su na sauya shekar su, baya ga ‘yan majalisar jihar har da mataimakin gwamnan jihar, Nkem Okeke. Prem
Ɗaya daga cikin masu faɗa a ji na babbar jam'iyyar hamayya PDP, Sanata Bukola Saraki, ya yi magana kan shirinsa na tsayawa takara a 2023 da kuma sauya sheka.
Wata kotu a Fatakwal ta sanya ranar sauraran karar da Uche Secondus ya shigar kan jam'iyyar PDP, inda ya bukaci kotun ta dakatar da taron gangamin da za a yi.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya ce kwanan nan wasu jiga-jigan jam’iyyar APC za su sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP. Bisa ruwayar The Cable, S
Yayin da siyasar 2023 ke cigaba da kaɗawa a Najeriya, gwamnan jihar Kogi ya bayyan irin shirin da ya yi na ya gaji shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a zaben 2023.
Siyasa
Samu kari