Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
A labarin nan, za a ji wata ƙungiyar APC ta fara zargin ganawar da Sanata AbdulAziz Yari ya yi da jiga-jigan ADC zai jawo nakasu ga haɗin kan jam'iyya gabanin 2027.
A yau Laraba, 23 ga watan Fabrairu, mahalidar dokokin jihar Zamfara ta tabbatar da tsige mataimakin gwamna, Barista Mahdi Gusau, abu hudu da ya dace ku sani.
Tsohon kwamishina zamanin mulkin PDP a Gombe da tsohon mai bada shawara ta musamman, da wasu sun fice daga jam'iyyar hamayya, sum koma jam'iyyar APC mai mulki
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya ba da mamaki yayin da ya ba da amsa game da tambayar da aka yi masa ko zai tsaya takarar shugaban kasa a 2023...
Tsohon mai bai wa Shugaban Kasa shawara kan al’amuran Majalisar Wakilai, Abdulrahman Kawu Sumaila, ya ce sabuwar kungiyar TNM za ta sama wa yan Najeriya mafita.
Kungiyar matasa masu goyon bayan takarar shugabancin kasa na Yahaya Bello a 2023, ta yi watsi da ikirarin da Gwamnan Kano Abdullahi Ganduje ya yi na cewa Arewa
Tsohon kwmaishinan sharia na jahar Legas kuma tsohon kusan jam'iyyar APC ta kasa ya ce nan ba da jimawa ba jam'iyyar APC zata tarwatse ta zama tarihi a Najeriya
PDP ta na zargin Muhammadu Buhari da neman yadda zai cigaba da zama a ofis bayan wa’adinsa. PDP ta ce akwai masu zuga shugaban kasa ya yi watsi da kudirin zabe.
Tsohon ministan wasanni na kasa, Solomon Dalung ya yi Allah-wadai da gwamnatin Muhammadu Buhari, a cewarsa APC ta gaza cika alkawuran da tayi, ya shiga TMN.
Tuni wasu kungiyoyi da manyan yan siyasar kasar suka ayyana goyon bayansu ga takarar shugabancin babban jigon APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, a zaben 2023.
Siyasa
Samu kari