Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Mallam Abdulazeez Yinka Oniyagi, Jagoran Kungiyar Goyon Bayan Tinubu (TSO) ya ce tsoron Tinubu da Shettima ne yasa masu adawa ke daukan nauyin masu dumama siyas
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir ElRufai, yana fushi da Bola Ahmed Tinubu saboda bai zabe sa a matsayin mataimakinsa na babban zaben shugaban kasa na 2023 ba.
Tsugunne bata ƙarewa manyan jiga-jigan APC a kokarin su na shawo kan Wike ya bar PDP, a yau an hangi tsohon gwamnan Zamfara, Abdulaziz Yari ya dura gidansa.
Dan takarar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi bayanin cewa ya zabi abokin takara daga cikin yan arewa marasa rinjaye ne saboda ci gaban kasar gabaki daya.
Jihar Ogun : Kungiyar Redeemed Christian Church of God, RCCG, ta yi karin haske akan ganawar da aka yi tsakanin babban Faston su, Enoch Adeboye , da dan TA.
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP, Sen. Rabiu Kwankwaso, ya bayyana Najeriya a matsayin kasa mai cike da rudani, inda ya ce ya binciki sama da mutane.
A yayin da ake ta cece-kuce kan tikitin takarar Musulmi da Musulmi na jam’iyyar APC gabanin 2023, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar mai mulki, Bola Tinubu.
Za a ji wani Gwamna, Minista, Sanatoci na fuskantar dauri a gidan yari a dalilin takara fiye da 1 domin yanzu bai halatta a saye fam din takarar kujeru biyu ba
Jihar Osun - Zababben gwamnan jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke, ya ce da ya sha kaye a zaben da aka yi ranar Asabar da ta gabata a hannun jam’iyyar, APC,
Siyasa
Samu kari