Wasu ‘yan majalisar wakilai hudu daga jihar Rivers sun sauya sheka zuwa APC, tare da bin sahun Gwamna Siminalayi Fubara bayan rikicin siyasa a jam’iyyar PDP.
Wasu ‘yan majalisar wakilai hudu daga jihar Rivers sun sauya sheka zuwa APC, tare da bin sahun Gwamna Siminalayi Fubara bayan rikicin siyasa a jam’iyyar PDP.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya yi watsi da fom ɗin takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC da wata kungiyar magoya bayansa daga arewa suka siya
Dave Umahi, gwamnan Jihar Ebonyi ya ce idan har tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya koma jam’iyyar APC, labarin zai shiga littafin tarihin duniya, The Cab
Ganawar ta ranar Litinin ta zo ne sa’o’i uku bayan da wata kungiyar Fulani makiyaya ta biya Naira miliyan 100 domin karbar fom din takarar shugaban kasa a APC.
Mun kawo sunayen sanannun mutanen da su ka hakura da fitowa neman Shugaban kasa a zaben 2023. Irinsu Attahiru Dalhatu Bafarawa da Doyin Okupe sun fasa takara.
Jam’iyyun siyasa sun bukaci Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ta sauya jadawalin zaben 2023 domin ba da damar halartar zaben yadda ya kamata..
Birnin Abuja - Dan takaran kujerar shugaban kasa karkashin Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Adamu Garba, ya janye daga takarar saboda wasu dalilai.
Da ya je Legas a farkon makon nan, Abubakar Bukoka Saraki ya roki ‘ya ‘yan PDP su zabe shi domin ya fi kowa cancanta da zama shugaban Najeriya a zaben 2023.
Mun kawo sunayen wasu cikin wadanda suka yanki fam, suka fito neman takarar shugabanci daga Arewacin Najeriya bayan irinsu Atiku Abubakar da Rabiu Kwankwaso.
Kungiyar Fulani ta Miyetti-Allah MACBAN, ta ce ba ta sayi fom din tsayawa takara ga wani dan takara da zai fafata a zaben 2023 mai zuwa ba nan kusa a kasar.
Siyasa
Samu kari