Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Rikicin da ya addabi jam'iyya APC reshen jihar Ribas ya ƙara tsananta yayin da tsohon sanata kuma babban jigo, Sanata Magnus Abe, ya ce ba ya tare da jam'iyyar.
Abuja - Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Kashim Shettima, yakai wa shugaban kasa, Muhammadu Buhari ziyara a fadar.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya bayyana kadan daga tagomashin da ya tanadarwa 'yan Najeriya, inda ya dage cewa dole ne ya ci zabe a shekarar 2023.
A baya-bayan nan dai Najeriya ta shaida tsige mataimakan gwamnoni biyu: Rauf Olaniyan na jihar Oyo da Mahdi Aliyu-Gusau na Zamfara duk dai shekarar nan....
Jaridar Punch ta ruwaito cewa, an gudanar da bikin kaddamar da Shettima ne a dakin taro na Shehu Musa Yar’adua da ke Abuja, a ranar Laraba, 20 ga watan Yuli.
Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umurci ministoci da shugabannin ma’aikatu da hukumomi da su bayyana nasarorin da gwamnatinsa ta samu cikin shekaru.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta mika takardar shaidan nasarar cin zaɓe ga Ademola Adeleke, zabeben gwamnan Jihar Osun kuma ɗan takarar jam'iyyar PDP mai ha
Dan majalisa, Hon Muhammad Gudaji Kazaure, ya bayyana cewa ya sauya sheka daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) zuwa African Democratic Congress (ADC).
Jihar Osun - Gwamnan jihar Osun, Gboyega Oyetola kuma dan takarar jam’iyyar APC a zaben gwamna da aka kammala a jihar ya shirya tsaf domin kalubalantar zaben.
Siyasa
Samu kari