Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya kalubalanci matasan Najeriya da su tashi su karbi ragamar shugabancin kasar nan a halin da ake ciki..
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya ce nan gaba kaɗan zai fito ya bayyana wa yan Najeriya gaskiya kowa ya sani kan rikitin PDP da kuma shi kanshi ɗan takara.
Jihar Ogin - Fasto Tunde Bakare, ya musanta zargin da ake masa na cewa yana goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Bola.
Za ku ji Gwamnonin jihohi fiye da 20 da suka taba rasa takara a kan mulki. Daga cikinsu akwai Gboyega Oyetola, Akinwumi Ambode, da su Rabiu Musa Kwankwaso.
Jihar Imo - Matasan yankin kudu maso gabas sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Asiwaju Bola.
Zababben gwamnan Jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke, ya yi wa mutanen Osun alkawarin cewa ya shirya yi musu hidima. Yace ya san kallubalen da jihar ke fuskanta
Jihar Gombe - Gwamnoni Jami’iyyar APC na Arewa sun karyata zargin da ake musu na cewa daukar Kashim Shetiima da Tinubu yayi a matsayin abokin takarar sa na.
Jam'iyyar PDP ta bukaci dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu, nan take ya janye takararsa saboda ikirarin cewa ya dako hayar 'Bishop Bishop' na bogi su
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya ce kauracewa tikitin musulmi da musulmi yasa ya ki yarda Asiwaju Bola Tinubu ya yi masa mataimaki a zaben 2007
Siyasa
Samu kari