Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Babafemi Ojudu ya karyata ikirarin wani sabon littafi cewa marigayi Shugaba Buhari ya hana Yemi Osinbajo tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Shugaban APC na kasa ya tabbatar da hakan.
Maganar NNPP tayi wa APC taron dangi a Kano tayi karfi, Shekarau ya gujewa Gawuna. Malam Ibrahim Shekarau ya gujewa Nasiru Gawuna da ya je gidansa cikin dare.
An fara rade-radin Sarki Rilwan Suleiman Adamu yana tare da Yemi Osinbajo. Mai martaba ya bayyana ainihin abin da ya faru da tsakaninsa da Mataimakin shugaban.
Ana takun saka tsakanin Gwamna Abubakar Atiku Bagudu da Sanata Adamu Aliero kan wanda zai daga tutatar APC a zaben sanata mai wakiltan Kebbi ta tsakiya a 2023.
Wannan sauyi na zuwa ne daidai lokacin da wasu jiga-jigan jam'iyyar suka fara mayar da cikakkun foma-foman takara ga ga jam'iyyar a makon nan kadai da ake.
Cif Samuel Oluyemisi Falae ya na ganin zai yi wahala INEC ta iya shirya zabe a shekara mai zuwa, ya ce idan aka tafi a haka, ba zai yiwu a wasu shugabanni ba.
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar, ya yi watsi da rahoton cewa ya karbi N200m hannun tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan don saya masa Fom.
Kimanin awa 48 bayan ya nesanta kansa da wasu kungiyoyi da suka siya masa fom din takarar shugaban kasa na 2023, tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yanke
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umurci ministocinsa da ke neman takarar mukaman shugabanci a 2023 da su yi murabus. Ga jerin sunayen wadanda suka ajiye aiki.
Sanata Babafemi Ojudu ya fadi abin da ya sa a karshe za a ji Yemi Osinbajo ya lashe zaben fitar da gwani a jam’iyyar a APC. Hakan na zuwa ne ana shirin zaben.
Siyasa
Samu kari