Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya nada Ibrahim Zango a matsayin babban sakatarensa, kamar yadda wasu rahotanni suka bayyana.
Mai neman zama mataimakin shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC, Sanata Kashim Shettima, yace cikin watanni Shida zuwa Shekara guda tsaro zai dawo Najeriya.
Dan takarar sanata a jam'iyyar APC a jihar Kogi, Oni Christopher Tosin da dimbin masoyansa sun sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC, ya kuma bayyana dalilinsa na
Rabiu Kwankwaso ya kaddamar da manufofinsa, zai maida hankali a kan harkar ilm, yace zai tsawaita wa’adin jarrabawar JAMB kuma ya magance rashin zuwa makaranta
Shugaban tafiyar Gawuna/Garo 2023 a Kano Central, Faizu Alfindiki, ya ce ya fita daga tafiyar Kwankwasiyya ne saboda an gina ta kan 'bautarwa da bauta' ne.
Ana tunanin Natasha Uduaghan tana da alaka da wanda ake zargin ya hallaka mutane. Gwamnati Ta Bukaci a Damke ‘Yar Siyasar Adawa Bisa Zargin Kawo Ta’addanci
Biyo bayan mutuwar Ifeanyi, dan shahararren mawakin nan Davido, jam'iyyar PDP a jihar Osun ta bayyana dakatar da dukkan wasu harkokinta na siyasa na tsawon mako
Gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu, ya tura kowane ɗaya daga cikin sabbin Kwamishinoni Tara da ya naɗa zuwa ma'aikatun da zasu yi aiki a gwamnatinsa.
Nyesom Wike, gwamnan jihar Rivers, ya ce jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, za ta ci zabe a jiharsa a 2023. Amma, gwamnan ya ware zaben shugaban kasa ya k
Siyasa
Samu kari