Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan har tattaunawar sulhu ba ta yu nasara ba, ya shirya sake kai hari kasar Musulunci ta Iran.
Wani fasto daga Abia, Solomon Emeka Eliyah, ya yi hasashen cewa Peter Obi na da babbar dama ya lashe zaben shugaban kasa na 2027 idan aka gudanar da zabe na gaskiya.
Wani jigon jam'iyyar Labour Party, Ononuju, ya yi ikirarin cewada yawan masu kaɗa wa PDP kuri'unsu a kowane zaɓe sun yi kauradaga jam'iyyar, sun koma Labour.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace shugaban PDP na ƙasa, Iyorchia Ayu, ya ƙi yarda ya sauka ne saboda tunanin PDP zata iya tara wasu kuɗaɗe nan gaba kadan.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Bola Tinubu, ya bayyana cewa ya samu arzikinsa ne bayan siyar da gidajen mansa 2 a Landan.
Tawagar yaƙin neman zaɓen shugaban kasa na PDP ya ce tarukan da Atiku ke aiwatarwa a kasashen waje za su jawo muhimman abubuwa ga Najeriya idan ya ci zabe.
Shugabannin Yarbawa, gwamnoni da shugabannin Afenifere sun hallara yayin da Pa Reuben Fasoranti ya sakawa dan takarar shugaban kasa na APC, Tinubu albarka.
Za a ji labari Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya yi hira da gidan yada labarai na DCL Hausa, ya yi karin haske kan sabin da aka samu da shi.
Shugaban matasan jam’iyyar APC na Najeriya yana sa ran za su lallasa PDP a jihar Adamawa, duk da nan ne mahaifar Atiku Abubakar mai neman takara a PDP a 2023.
Kungiyar dattawan arewa ta yi kira ga ‘yan Najeriya da su latsa dukkan yan takarar shugaban kasa don jin yadda zasu magance matsalolin kasar idan aka zabe su.
Gwamnan jihar Ondo, Oluwarotimi Akeredolu, ya yi ikirarin cewa Peter Obi ba zai samu ko kuri'a ɗaya a jiharsa a 2023 ba sakamakon babu ɗan Obidient ko guda
Siyasa
Samu kari