Shugaban Amurka ya gargadi Benjamin Netanyahu kan cigaba da kai hare-hare kasar Lebanon bayan sulhu da Iran. Ya yi haka ne saboda gargadin da Iran ta yi.
Shugaban Amurka ya gargadi Benjamin Netanyahu kan cigaba da kai hare-hare kasar Lebanon bayan sulhu da Iran. Ya yi haka ne saboda gargadin da Iran ta yi.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya sake jaddada manufarsa ta siyar da matatun man Najeriya matukar aka zabe shi ya gaji kujerar shugaban kasa Buhari.
Shugabancin jam’iyyar APC na kasa ya jadadda cewa jam’iyyar na zaune lafiya kuma babu wani rikici kamar yadda ake ta rade-radi gabannin babban zabe na 2023.
Gwamnan Benuwai ya ajiye Atiku Abubakar da PDP, ya tallata takarar Peter Obi. Samuel Ortom yace ba don shi jam’iyyar PDP ba ne, da ya yi wa LP aiki a 2023.
Jam'iyyar APC ta tono kadan daga irin rikicin da PDP ke ciki, don haka ta bayyana cewa ba za ta iya tabuka komai ba a zaben 2023 mai zuwa nan kusa; badi kenan.
Tsohon gwamnan jihar Borno kuma ɗan takarar mataimaki a APC, Kashim Shettima, yace lokaci ya yi da mutanen arewa zasu saka wa Tinubu bisa alherin da ya musu.
Za a ji labari cewa ganin daga Legas ‘Dan takaran na APC ya fito, jihar da ta fi kowace yawan kuri’a, Bola Tinubu yana hangen kuri’a miliyan 5 a takarar 2023.
‘Dan takarar Majalisar Dokokin Jihar Gombe a Jam’iyyar NNPP, Auwal Isiyaku Seiko, ya maka jam’iyyar a gaban babbar kotun jihar saboda batun takara a zaben 2023.
Wani ‘dan jarida ya shigar da karar Alhassan Ado Doguwa. A yunkurin lallashin ‘Dan siyasar a wajen taro, wannan ya yi sanadiyyar da ya sha naushi a kunnensa.
Yayin ake tsaka da rashin jituwa tsakanin Lado Ɗanmarke da Alhaji Majigiri, uwar jam'iyyar PDP ta naɗa sabon shugaban jam'iyyar reshen jihar Katsina na riko.
Siyasa
Samu kari