Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da hutu don bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara. Gwamnatin ta ayyana ranaku 3 a matsayin lokacin hutu ga 'yan Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
An Zargi Shugaban Matasa da Fifita Yarbawa a Wajen Taron Jam’iyya. Shugaban matasan APC a Najeriya, Isreal yayi magana a shafukansa, ya karyata wannan zargi.
Duk da halin da babbar jam'iyyar adawa ke ciki na rikicin cikin gida tsakanin Atiku da tsagin gwamna Nyesom Wike na Ribas, Dakta Ayu ya shirya tagiya Turai.
Daruruwan jiga-jigai da mambobin jam'iyyar PDP ne suka mamaye filin jirgin saman Muritala Mohammed dake Legas domin karbar dan takarar shugaban kasa, Atiku.
Tsohon ɗan takarar PDP da ya nemi tikitin neman kujerar shugaban ƙasa, Sam Ohuabunwa, ya nuna cewa gwamna Wike na kan gaskiya a kokarin ganin an yi adalci a PDP
Hon. Yakubu Dogara da Babachir David Lawal, suna ci gaba da kalubalantar tikitin Musulmi da Musulmi, cewa za su ci gaba da fafutuka don ganin an yi adalci.
Femi Fani-Kayode ya kira Peter Obi da makaryaci, mara gaskiya kuma mayaudari, ya zarge shi da neman tada yaki tsakanin Hausawa, Yarbawa da Ibo da ke Najeriya.
Hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri ta ce dan takarar shuganan kasa na Labour Party, LP, Peter Obi ya rasa kuri'un yarbawa saboda yi wa
Shugaba Buhari ya isa jihar Imo domin kaddamar da wasu manyan ayyuka 3.Jirgin samansa ya sauka a filin jiragen sama na Sam Mbakwe karfe 11 na safiyar Talata.
Yayin da yake jawabi ga yan jarida bayan sauya shekar ɗaruruwan mutaɓe a Katsina, Yakubu Lado na jam'iyyar PDP yace dangwala wa jam'iyyarsa tamkar jihadi ne.
Siyasa
Samu kari