Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Malamin addinin Musulunci a jihar Zamfara, ya shiga sahun masu neman takarar kujerar gwamna. Sheikh Dr AbdulMutallib Mohammad Gusau zai yi takara a karkashin ADC.
Wani bidiyo ya nuna lokacin da dan takarar shugaban kasa na APC, da na PDP suka gana a Abuja. Sun gamu ne a wani filin jirgin sama yayin da kowa ke kan kamfen.
Jigon jam'iyyar PDP ya bayyana cewa, sam Atiku ba barawo bane, ya kuma ya harkar da bata dace ba. Ya kawo hujja, inda yace ana zargin Tinubu da safarar kwaya.
Tsohon gwamnan jihar Enugu kuma sanata mai wakiltar gabashin jihar, Sanata Chimaroke Nnamani, yace Bola Tinubu ya yi abin a yaba a ɓangaren shari'a a Legas.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo, yace tafiyar Peter Obi a Najeriya babbar barazana ce ga nasarar jam'iyyar PDP amma bai shafi jam'iyyarsa ta APGA ba.
Mai magana da yawun jam'iyyar NNPP mai kayan marmari, Major Agbo, yace rahoton dake yawo cewa Kwankwaso na shirin janye wa Atiku Abubakar ba gaskiya bane .
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP ya bayyana matsayarsa game da duba lafiya a kasar waje.Tsohon gwamnan Kano ya ce ba zai ke tafiya kasar waje ba.
Mai bai wa gwamnan jihar Kwara shawara kan harkokin wasanni da ci gaban matasa, Ibrahim Attahiru, ya yi murabus daga kan mukaminsa kan wasu dalilai da kansa.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya gayyaci sarkin Kano, shugaba Buhari da sauran jiga-jigan siyasan kasar nan don kaddamar da ayyuka a jiharsa da ke Kudu.
An samu labarin yadda jam’iyyun siyasa za su tanadi kudin yakin neman zabe. Sanin kowa ne a zaben Najeriya, shiga takarar shugaban kasa yana bukatar kudin gaske
Siyasa
Samu kari