A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya tabbatar da cewa ba zai taimaka wa Atiku Abubakar ba a zaben 2023, yace gara ya mutu da Fulani ya zama shugaban ƙasa.
Jam’iyyar LP ta nemi alfarmar yin amfani da filin wasan Samuel Ogbemudia wajen kamfe a Edo, amma aka hana. An ji dalilin da ya sa aka hana jam'iyyar wannan dama
Adams Oshiomhole, tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa ya zargi Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party da kawo rashin aikin yi Najeriya
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na LP ya bugi kirji yace zai dena kamfen idan za a iya kawo hujjar cewa ya karbi fili daga jiha lokacn yana gwamnan Anambra
Wasu jiga-jigan mambobin jam'iyyar All Progressives Congress, APC, sun fita daga jam'iyyar sun koma jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a jihar Delta.
Tsohon Shugaban Kasa, Goodluck Jonathan ya wanke kan shi daga zargin da ake yi masa, yace babu hannunsa a rigimar PDP, domin ba shi ya zuga Gwamnonin G5 ba.
New Nigerian People’s Party (NNPP) tana so Buhari Ya Ja-Kunnen Gwamnonin APC. Za a ji cewa dalili kuwa shi ne harin da APC ta kai wa tawagar PDP a jihar Borno.
Gwamnan Anambra mai-ci yace hannun jarin da Peter Obi ya dauka daga Baitul-mali ya sa a kamfanin giya ba su haifar da komai ba, wannan ya fusata magoya bayansa.
Dino Melaye da Festus Keyamo sun yiwa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, izgili a yayin da bidiyon magoya bayansa suna fada kan kudi ya fito.
Siyasa
Samu kari