Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Dr Dauda Lawal-Dare ya sake zama dan takarar gwamna na jam'iyyar PDP a jihar Zamfara a zaben fidda gwani da aka kammala gabanin babban zaben 2023, Channels TV.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers, ya yi wa shugabannin PDP barazana ya ce su dakatar da shi kuma su shirya girben abin da zai biyo baya. Wike ya bayyana hakan
An shiga tashin hankali a dakin haihuwa na asibitin koyarwa na Jami’ar Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi, inda aka sace daya daga cikin tagwaye da aka haifa.
Gwamna Nyesom Wike, a ranar Juma'a, ya sanar da cewa shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Iyorchia Ayu, yana neman mukamin sakataren gwamnatin tarayya wurin Atiku.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya yi ikirarin cewa shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Sanata Iyorchia Ayu, ya yi masa zagon kasa don kada ya zama dan takarar s
Gwamnan jihar Ribas Nyesom Wike ya tuno yadda 'dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar da Saraki suka yi fatali da rokon tsohon Jonathan.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu ya gana da wasu malaman Kirista a karkashin kungiyar Pentecostal Bishops Forum of Northern Nigeria.
Mun kawo jerin Gwamnoni da suka taba rike kujerar Shugaban Gwamnoni. Gwamna na farko da ya rike shugabancin kungiyar NGF shi ne tsohon Gwamna Abdullahi Adamu.
Babbar Kwamishinira Burtaniya a Najeriya, Ms Catriona Laing ce ta bayyana hakan, inda tace Burtaniya za ta tsaya tsaka-tsaki a lokacin zabukan da za a yi...
Siyasa
Samu kari