Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta gudanar da babban taronta na kasa. Jam'iyyar NNPP ta zabi Ahmed Ajuji a matsayin wanda zai ci gaba da jan ragamarta.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta gudanar da babban taronta na kasa. Jam'iyyar NNPP ta zabi Ahmed Ajuji a matsayin wanda zai ci gaba da jan ragamarta.
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sakkwato, yace shi da takwarorinsa gwamnonin PDP na tattauna wa don lalubo maganin rikicin da ya hana jam'iyya motsi.
Babbar jam'iyyar hamayya PDP reshen jihar Zamfara tace shirye-shirye sun yi nisa na gudanar da sabon zaben fidda ɗan takarar gwamnan Zamfara a Gobe Jumu'a.
Karamin Ministan kwadago da aikin yi, Festus Keyamo, ya zundi jam’iyyar PDP kan rikicin da ke addabar jam’iyyar. Keyamo ya ce jam’iyyar ta kasa shawo kan matsal
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto, ya maye gurbin takwaransa na jihar Ekiti, Kayode Fayemi a shugabancin kungiyar gwamnonin Najeriya, Punch ta ruwaito.
Shugaban kungiyar yakin neman zaben takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Udom Emmanuel, ya jadada bukatar da ke akwai na mutane su rika cika alkawarin su.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya kira taron shugabannin jam'iyyar PDO da masu ruwa da tsaki na jihar Ribas, karo na farkon tun bayan zaben fidda gwani.
Tsohon gwamnan jihar Borno ta Arewa maso Gabashin Najeriya, Ali Modu Sheriff ya yi wata ganawar sirri da tsohon shugaban Najeriya, Cif Olusegun Obansajo...
Masu ruwa da tsaki na PDP a kudu maso yamma sun ce lallai shugaban jam’iyyar na kasa, Dr Iyorchia Ayu, ya yi murabus don ta haka ne za a samu zaman lafiya.
Uwar Jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP a ranar Laraba ta kira zaman gaggawa bisa baran-baran da wasu jiga-jigan jam'iyyar sukayi da yakin neman zaben.
Siyasa
Samu kari