Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Wani batu na El-Rufai ya cece-kuce game, wasu sun yada cewa, ya fadi maganar ne don bayyana tsufan da Tinubu ya yi ga gaje kujerar Buhari a zaben 2023 mai zuwa.
Kungiyar matasan arewa sun fito su nuna adawa ga bukatar Zangon Daura na neman a zabi dan takarar shugaban kasa daga yankin arewacin kasa a zaben 2023 mai zuwa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi bayanin zaman da aka yi tsakanin bangaren New Nigeria Peoples Party (NNPP) da na LP domin ganin an hada-kai da Peter Obi.
Babbar Kotun tarayya da ke zamanta a Owerri babban birnin jihar Imo ta umarci jam'iyyar PDP ta sake sabon zaɓe a mazaɓar Sanatan Bauchi ta Kudu gabanin 2023.
Allah ya yiwa dan majalisar dokokin jihar Plateau, Eric Dakogol, rasuwa. An tattaro cewa ya rasu ne bayan yar gajeruwar jinya a ranar Litinin da maraice a Jos.
Kungiyar shugaban matasan yankin kudu maso gabas ta COESYL ta yi barazana ga gwamnan Anambra, Chukwuma Soludo cewa zata zuba shara a gaban gidansa kan sukar Obi
Wata babbar kotun tarayya dake zama a Abuja karkashin jagorancin Mai shari’a Inyang Ekwo ya umarci hukumar INEC da ta cigaba da yi wa ‘yan kasa katikan zabe.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya ce ba zai yi Allah wadai da kungiyar ta'addanci ta ESN ba saboda bai san abin da suke aikatawa ba.
‘Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, tare da rakiyar Iyorchia Ayu da Okowa sun garzaya ganawa da kungiyar kiristoci ta kasa a Abuja.
Siyasa
Samu kari