Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Kwamishinan yaɗa labarai na hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), Festus Okowa, ya saurari jam'iyyar PDP da ta fita nuna fushinta a hedkwatar Abuja.
Ibrahim Bello Mohammed yana cikin zababbun ‘yan majalisar wakilan tarayya a 2023. Matashin ya lashe zabe a PDP, zai tafi Majalisar Wakilai yana Mai Shekara 27.
Yayin da zaben gwamnoni ke kara kusantowa, malaman addinin Musulunci sun gudanar da taron Addu'a na musamman domin rokon Allaha ya ba gwamnan Kwara nasara.
APC ta fadi zaben 2023 a Legas, Kaduna, Nasarawa, Yobe, Gombe, Katsina, Filato, Imo, Kuros Riba Ebonyi, a rahoton nan za a ji meya kawo haka a zaben na bana.
Tun kafin a rantsar da shi a ranar 29 ga watan Mayu, kungiyoyi sun fara kamun kafa don samun mukamai a gwamnatin zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu.
Ibikunle Amosun ya fadawa magoya bayansa su zabi Jam’iyyar African Democratic Congress. Sanata Amosun yana kashewa APC kasuwa, yana yi wa Jam’iyyar adawa kamfe.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta gargaɗi shugabannin ta da mambobin ta kan yin haɗaka da wasu jam'iyyun domin lashe zaɓen gwamnoni da dake tafe.
Tun da hukumar INEC ta amsa cewa an samu matsaloli, Atiku Abubakar ya ce Farfesa Mahmood Yakubu ya sauka. Mai taimakawa ‘dan takaran ya fitar da jawabi a jiya.
Jagororin adawa ba su gamsu da sakamakon zaben 2023 ba. An aika goron gayyatar zanga-zanga zuwa Gwamnonin Delta, Sokoto, A/Ibom Bayelsa, Edo, Adamawa, da Bauchi
Siyasa
Samu kari