Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Wasu ƙungiyoyi a Kudancin Kaduna sun marawa ɗanɓtakarar gwamnan jam!iyyar All Progressives Congress (APC), baya a zaɓen gwamnan jihar. Sun shirya yi masa aiki.
Yan bindiga da ake zargin makisa ne sun kai hari gidan SanataTeslim Folarin a garinsu, shaidun gani da ido sun ce yan bindigan sun rika harbe-harbe suna nemansa
Jigon jam'iyyar PDP, Dele Omenogor, a karamar hukumar Ukwuani dake Jihar Delta ya sanar da murabus dinsa daga jamiyyar kan zargin rashin tsinanawa garinsu komai
Rundunar ƴan sandan Najeriya (NPF) tayi gargadi mai zafi kan masu shirin tayar da hargitsi a ranar zaɓen gwamnoni dake tafe Ta bayyana cewa su shirya mutuwa.
An farmaki tawagar ɗan takarar gwamnan jihar Zamfara a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaɓen gwamnan jihar dake tafe ranar Asabar.
Mun kawo Bidiyon kyautar kaza ya kwadaito da wata mata za ta zabi Uba Sani. Matar da ta karbi kaza, ta tabbatar da cewa Uba Sani za ta ba kuri’a ya zama Gwamna
INEC ta dauki kwangilar buga takardun zabe, ta ba ‘Yar takarar Gwamna a APC. INEC ta ce ba ta san cewa kamfanin yana da wata alaka da Aishatu Dahiru Binani ba.
Mun tattaro ‘Yan takarar Gwamnan Jihar Yobe a zaben 2023. Sauran ‘yan takaran Gwamna su ne Garba Umar na NNPP da Malam Ya’u Sabo na jam’iyyar Action Alliance.
Mun kawo maku jerin manyan ‘Yan Takaran da ke hangen kujerar Nasir El-Rufai a Jihar Kaduna. Bayan dawowar mulkin farar hula a 1999 aka zabi Isa Ashiru Kudan
Siyasa
Samu kari