Fafaroma Leo ya yi wa shugaban Amurka martani kan yake-yake da ya ke kaddamarwa a kasashen duniya. Ya ce zai cigaba da fadin gaskiya ga shugabanni.
Fafaroma Leo ya yi wa shugaban Amurka martani kan yake-yake da ya ke kaddamarwa a kasashen duniya. Ya ce zai cigaba da fadin gaskiya ga shugabanni.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Bayanai su na fitowa a game da wadanda suka lashe zaben Gwamnonin jihohi da aka yi. An sanar da Jam’iyyar da ta ci zaben Gwamna a Jihar Nasarawa a zaben 2023.
Sakamakon Zaben Gwamnan 2023 Daga Kananan Hukumomin Jihar Legas sun fito. Za a ji alkaluma sun nuna Babajide Sanwo Olu zai zarce a kan mulki zuwa shekarar 2027.
Za a ji cewa tun a jiya da safe kafin a sanar da wanda ya ci zaben Gwamnan Kano, ‘Dan takaran Jam’iyyar PRP ya hakura, Salihu Tanko Yakasai ya godewa jama'a
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta ɗage tattara sakamakon zaɓen gwamnan jihar Adamawa, biyo bayan hatsaniya da ta ɓarke a tsakanin agents na jam'iyyu .
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde na PDP, ya bayyana cewa zai yi aiki hannu da hannu da gwamnatin zaɓabben shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na jam'iyyar APC.
Gwamnatin jihar Kano ta saka dokar kulle daga safe har dare, a kokarinta na hana barkewar rikici sakamakon halin fargabar da ake ciki a jihar kan zaben gwamna.
Za a samu matasa a majalisun dokoki, ‘Yan shekara 26 zuwa 30 sun yi nasara a Kwara, Yobe, Ogun, Shugaban majalisar Yobe ya rasa kujerarsa ga ‘Dan shekara 34.
An gama tattara kuri'u a Kebbi, babu wanda ya yi nasara tsakanin PDP da APC. Ratar ba za ta bada damar a ba APC nasara ba domin akwai kuri’un da aka kashe.
Hukumar zabe ta ƙasa mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta gama tattara sakamakon zaben gwamna daga kananan hukumomin jihar Katsina guda 34, Dikko Radda da Lado.
Siyasa
Samu kari