Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Shugaban jam’iyyar People’s Democratic Party a karamar hukumar Ezza ta arewa, jihar Ebonyi, Peter Nweke ya mutu sakamakon duka da yan daban siyasa suka yi masa.
Hon.Ahmed Mirwa Lawan ya rasa kujerarsa, kakakin majalisar dokokin jihar Yobe ya sha kaye hannun dan shekara 35, shima kakakin majalisar Filato ya sha kaye.
Yayin da sakamakon zabe ke ci gaba da fitowa daga sassan jihar Kano, NNPP ta fara lashe zaben majalisar dokokin Kano, inda Falgore ya samu nasara a mazaba Rogo.
Farfesa Babagana Zulum, gwamnan jihar Borno kuma dan takara na zaben ranar 18 ga watan Maris na 2023 ya samu nasara a karamar hukumar Munguno da tazara mai nisa
‘Yan Bindiga sun kashe wani Shugaban yakin neman zaben APC da suka yi garkuwa da shi. Ana tunanin Chisom Lennard ya rasu ne yana hana ‘yan daba yin magudi.
Sanata Aishatu Ahmed Binani, yar takarar gwamnan jihar Adamawa karkashin inuwar APC, ta ce kuri'u na wurin mata a yanzun, idan suka zabe ta zata samu nasara.
Sakamakon zaben gwamnonin Najeriya dake gudana yau sun fara shigowa daga rumfunan zabe daban-daban da suka samu shiga yanar gizo hukumar zabe ta IREV INEC.
Rotimi Amaechi wanda ya yi Gwamna na shekaru takwas a Ribas ya ce mutanen Tinubu su ka kawo Shugaban INEC. Tsohon Ministan Buhari ya bayyana haka ne a jiya.
Za ku ji abin da ya faru da masu neman takarar Gwamnonin Jihohi a Najeriya domin yanzu wasu sakamako sun fito daga irinsu Kaduna, Bauchi, Legas, Oyo zuwa Kano.
Siyasa
Samu kari