Rundunar dakarun sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da babbae murya kan matakin da Amurka ta dauka kan rufe tashoshin jiragen ruwanta.
Rundunar dakarun sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da babbae murya kan matakin da Amurka ta dauka kan rufe tashoshin jiragen ruwanta.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Bayan kammala tattara sakamako daga kananan hukumomi, jami'in dake tattara sakamako a Ebonyi ya ayyana dan takarar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna.
Sanata Aishatu Binani, na shirin kafa tatihi a Najeriya a kokarinta na zama gwamna Mace ta farko a jihar Adamawa karkashin APC, Fintiri na fafatukar tazarce.
Jam'iyyar APC ta kwace mulki daga hannun PDP, INEC ta ayyana babban Malamin coci, Rabaran Hyacinth Alia, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan da aka gama.
Dan takarar mataimakin shugaban ƙasa ya yi nasarar kawo wa PDP jiharsa a zaben gwamna, haka nan APC ta rasa jihar Filato, jihar Daraktan Kamfen Bola Tinubu.
Kakakin majalisar dokokin jihar Zamfara kuma ɗan takarar ɗan majalisar dokokin jihar a inuwar jam'iyyar APC, ya rasa kujerar sa a hannun ɗan jam'iyyar PDP.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta fara tattara sakamakon zaben gwamna daga kananan hukumomin jihar Neja guda 25. Bago da Kantigi ne manyan yan takara.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta wato INEC ta fara tattara sakamakon zaben gwamna daga kananan hukumomin jihar Sokoto guda 23 tsakanin Aliyu da Sa’idu Umar.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) na ci gaba da tattara sakamakon zaben gwamnoni da aka yi a ranar Asabar, 18 ga watan Maris 2023 a jihar Plateau,
Dan takarar gwamnan jihar Oyo a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Teslim Folarin, ya taya wanda ya kayar da shi zabe murnar nasara.
Siyasa
Samu kari