Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
An gayyaci Rabiu Kwankwaso zuwa Aso Villa a kan rushe-rushen da ake yi, Kwankwaso ya fadawa Bola Tinubu Abdullahi Ganduje ya rika kwashe filayen talakawan Kano
Tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi karin haske kan zancen kujerar ministan da ake cewa Tinubu zai ba shi, ya ce sun ƙara taɓo batun a Aso Villa.
Tsohon dan takarar gwamnan jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Barista Ken Imansuangbon, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar Labour Party (LP) a jihar Edo.
Tsohon7n shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya bayyana cewar Najeriya ta yi karfin da ya kamata ace an samu shugabar kasa mace cewa ta haka ne za a samu ci gaba.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yanzu haka rahotanni sun nuna ya shiga ganawa da jagoran jam'iyyar NNPP mai kayan marmari, Rabiu Musa Kwankwaso.
Tsohon ɗan takarar gwamna kuma babban jigon siyasa a jihar Edo, Kenneth Imansuangbon, ya shiga jam'iyyar LP a hukumance bayan barin jam'iyyar PDP mai mulki.
Tsohon minista kuma shugaban kungiyar PANDEF, Edwin Clark ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a zabi Kirista dan Kudu a matsayin shugaban majalisar dattawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa dalilinsa na goyon bayan takarar Bola Tinubu shi ne saboda Musulmin Kudu maso Yamma su sami.
Tsohon gwamnan Kano Abdullahi Ganduje ya bayyana cewa idan da ya hadu da magajinsa, Rabiu Musa Kwankwaso, a fadar shugaban kasa da ke Abuja da ya mare shi.
Siyasa
Samu kari