
Zaben Shugaban kasan Najeriya







Ko an daukaka kara, Gwamna Yahaya Bello ya ce PDP da LP ba za su yi nasara a kotun koli ba, bayan kotun sauraron karar zabe ta ce jam’iyyar APC ta lashe zabe.

Tsohon gwamnan jihar Ribas kuma ministan birnin Abuja, Nyesom Wike, ya ce dama ya san Obi ba zai iya lashe zaben shugaban ƙasa ba duk da matasan da ke bayansa.

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Najeriya kuma ɗan takarar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya yi wa Kashim Shettima, martani mai zafi

Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya yi jawabi ga yan Najeriya kan hukuncin kotun zabe.

Mai shari’a Abba Mohammed na kotun zaben shugaban kasa a ranar Laraba, 6 ga watan Satumba, ya lissafo abubuwan bukata don takarar shugaban kasa a Najeriya.

Alƙalan kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ba su ji daɗin yadda lauyoyin Peter Obi na jam'iyyar Labour Party suka kasa kawo hujjoji a gaban kotu ba.

Mai girma shugaban kasa ya yi farin ciki da hukuncin da kotu ta zartar na ba shi nasara a kan abokan adawarsa a zaben 2023 watau Atiku Abubakar da Peter Obi.

'Dan takaran shugaban kasa a PDP a 2023, Atiku Abubakar bai ji dadin hukuncin kotun zabe ba, ya fara nuna yiwuwar ya daukaka kara zuwa kotun koli da ke gaba.

Mu na kawo rahoto kai-tsaye, z a san wanda zai mulki Najeriya daga 2023 zuwa 2027. Alkalai za su yanke hukunci tsakanin Tinubu, Atiku da Obi a kotun zaben 2023.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari