
Zaben Shugaban kasan Najeriya







Akwai mutane kusan 10 da ba za su iya samun bizar shiga Ingila ba saboda bakinsu. Kalaman da wadannan 'yan siyasa su ka rika yi su na da hadari ga damukaradiyya

Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour a zaben 2023 da takwararsa na PDP, Atiku Abubakar sun tafi kotu don kallubalantar nasarar Tinubu na APC

Dan majalisar tarayya mai wakiltan mazabar Ikwo/Ezza ta kudu, Kwamrad Chinedu Ogah (OON), ya bayyana cewa shugaban INEC ya ciri tuta kan gudanarwar zaben 2023.

Tarihi ya nuna cewa galibi shugabannin Najeriya da ke kan mulki ba su cin akwatunan zabe da ke fadar shugaban kasa wato Aso Rock duk da kasancewarsu kan mulki.

Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu ya musanta janye kararsa na kallubalantar nasarar Bola Tinubu.

Za a ji a makon gobe ne ‘Yan takaran da suka yi nasara a zaben Majalisa za su samu satifiket a jihohinsu, haka abin yake ga zababbun Gwamnoni da mataimakansu.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari