Zaben Shugaban kasan Najeriya
INEC ta bayyana cewa jam’iyyun siyasa 9 sun karɓi lambobin shiga domin shigar da bayanan ‘yan takarar zaɓen 2027 na shugaban kasa da majalisar tarayya.
Jigon ADC, Cif Eze Chukwuemeka Eze ya soki kalaman ministan Abuja, Nyesom Wike kan ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyarsa, Alhaji Atiku Abubakar.
Kungiyar CFRPA ta shigar da kara gaban babbar kotun tarayya mai zama a Kano tana zargin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta gabatar da takardun karatu na bogi.
Jam'iyyar AA reshen jihar Zamfara ta bukaci a gudanar da cikakken bincike kan harin da aka kai wa dan takararta na shugaban kasa a wurin jana'aiza a Osun.
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin APC d shirya amfani da hukumomi wajen hana su shiga zabe.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsaza ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da nasara APC a kowane mataki a zaben 2027.
Rikici ya kunno kai a jam'iyyar ADC kan matakin da dan takarr shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dauka na zabe Rotimi Amaechi a matsayin abokin takararsa.
Wani jigo a APC, Abdullahi Ayinde Enilolobo, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu zai lashe zaɓen 2027 saboda sauye-sauyen tattalin arziki da ayyukan ci gaba.
Dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi ya ce gwamnatinsa za ta tattauna da duk wani dan ta'adda da ya amince zai daina aikata miyagun laifuffuka.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari