Zaben Shugaban kasan Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce takarar da zai yi a jam'iyyar NDC za ta bude wa Kano kofar samar da shugaban kasa nan gaba.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta rufe sayar da fam na takarar shugaban 'kasa gabanin babban zaben 2027 da ke kara karatowa.
Segun Showunmi ya bayyana Mohammed Hayatu Deen a matsayin dan takarar dawa mafi karfi saboda gogewa da fahimtar da yake da ita a fannin tattalin arziki.
Mohammed Hayatudeen na ADC ya yi alƙawarin ayyana ‘yan bindiga da masu garkuwa da mutane a matsayin ‘yan ta’adda idan ya zama shugaban Najeriya a 2027.
Primate Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu kan dogaro da gwamnonin Arewa wajen zaɓen 2027, yana cewa wasu na iya juya masa baya a ƙarshe.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na LO, Peter Obi ya jaddada cewa matukar aka zabe shi a zaben 2027, shekaru hudu kawai zai yi ya mika wa Arewa mulki.
Kungiyar Kwankwasiyya ta musanta zargin shugaban PRP na kasa, Hakeem Baba Ahmed cewa Kwankwaso da Peter Obi sun nemi jam'iyyar ta ba su takara kai tsaye.
Gwamna Seyi Makinde zai kaddamar da takarar shugabancin kasa a 2027 tare da kawancen PDP-APM a dandalin Mapo Hall, Ibadan ranar 14 ga Mayu, 2026.
Primate Ayodele ya yi hasashen cewa kasashen Amurka da Birtaniya ba za su goyi bayan Tinubu a 2027 ba, yana mai jan kunnen jam'iyyun hamayya su hada kai.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari