Zaben Shugaban kasan Najeriya
A labarin nan za a ji cewa Gbenga Olawepo-Hashim da ke neman kujerar Bola Ahmed Tinubu ya bayyana kadan daga cikin shirye-shiryensa da suka hada da karya Dala.
Wani kusa a jam'iyyar ADC, Eze Chukwuemeka Eze ya ce tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya cancanci zama abokin takarar Alhaji Atiku Abubakar.
A labarin nan, za a ji cewa dattawa a jihar Kwara sun bayyana adadin mutanen da suka rasa rayuwarsu sakamakon ta'addanci a karkashin mulkin Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Delta, Sheriff Oborevwori ya jaddada goyon bayan al'ummarsa ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce ba za su ki zabensa ba saboda surukinsu ne.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana hadakar yan adawa a dandali daya ne kadai zai iya zama kalubale mai girma ga Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya yi ikirarin cewa an tafka magudi a zabukan fitar da gwanin ADC da aka yi, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Jigon APC a Kano, Dr. Musa Iliyasu Kwankwaso, ya ce ayyukan ci gaba da gwamnatin Tinubu ke yi za su tabbatar masa da gagarumar nasara a Arewa a 2027.s
Jam’iyyar YPP ta tsayar da Anita Zugwai-Chukwu a matsayin ‘yar takarar shugaban kasa a 2027 tare da kaddamar da sabon shirin siyasa mai suna Agenda 469.
Jam'iyyar NNPP ta sanar da cewa ba za ta tsayar da dan takarar shugaban kasa a zaben 2027 ba, inda tace tana duba yiwuwar hadaka da wasu jam’iyyun siyasa.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari