
Zaben Shugaban kasan Najeriya







Daya daga cikin jagororin PDP, Kola Ologhondinyan ya bayyana cewa APC ta kwana da sanin cewa akwai gagarumin shirin da zai kawo karshen mulkinta a 2027.

Ministan harkokin jiragen sama da ci gaban sashen, Festus Keyamo, ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ba ta da katabus a zabe mai zuwa, wanda zai sa APC ta lashe zabe.

Tsohon Mataimakin Shugaban PDP na kasa, Bode George ya bayyana cewa PDP za ta yi babban kuksure matukar ta sake tsayar da Atiku Abubakar takarar shugaban kasa.

Sanata Orji Kalu ya bayyana cewa duk da Kudu maso Gabas na son samar da dhugaban ƙasa amma babu mai iya kayar shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a 2027.

Charles Udeogaranya ya ce littafin Babangida ya share hanya ga samar da shugaban ƙasa daga kabilar Ibo a 2027. Ya nemi APC, PDP su tsayar da dan yankin a zaben.

Tsohon makusancin tsohon dan takarar shugaban kasa a APC, Valentine Ozigbo ya tabbatar da cewa Peter Obi ba zai zama dan takarar LP a zaben 2027 ba.

Kungiyar gamayyar dattaa da matasan kiristoci ta jihar Bauchi ta roƙi Gwamna Bala Mohammed ya amince ya nemi takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027 mai zuwa.

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gasata maganganun da wasu daga cikin 'yan APC ke yi na cewa jama'a sun fara samun saukin rayuwa saboda tsarin gwamnati.

Tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya tabo batun zaben shekarar 2015. Jonathan ya ce na'urar tantance katin zabe ta so haddasa rikici a zaben.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari