Zaben Shugaban kasan Najeriya
Fargabar da mutane ke da ita game da tikitin takara na Musulmi da Musulmi na jam'iyyar APC ita ce ainihin dalilin da ya sa Bola Tinubu ya sha kaye a Legas a 2023
A labarin nan, za a ji cewa fadar shugaban kasa ta fara alfahari da wasu daga cikin ayyukan Bola Ahmed Tinubu gabanin babban zaben 2027 da ke zuwa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar da Ritimi Amaechi ya kalubalanci nasarar Atiku Abubakar a zaben fitar da gwanin jam'iyyar ADC.
A labarin nan, za a ji Kenneth Okonkwo wanda shi ne Kakakin kamfen Atiku Abubakar da ya yi barazanar barin ADC idan ba a Ibo takara ba, ya yi wa kwaskwarima.
Hukumar INEC ta yi nasara a karar da ta shigar gaban kotun daukaka kara da ke Abuja bayan babbar kotun tarayya ta soke duka tsare-tsarenta na zaben 2027.
Sule Lamido ya ce tun da matasa sun ce ba su son tsoho, babu abin da ya hada shi da neman shugabancin Najeriya. tsohon gwamnan na Jigawa ya ja-kunnen matasa.
Bala Adamu ibrahim, wanda aka fi sani da Bala Sade ya bayyana cewa ya yarda da zama abokin takarr Gwamna Makinde ne saboda ya yarda da kwarewarsa.
A labarin nan, za a ji cewa Injiniya Buba Galadima ya bayyana wasu daga cikin dalilan da suka jawo aka hada kai tsakanin Peter Obi da Rabi'u Kwankwaso.
Jam'iyyar APGA ta bayyana cewa ba ta tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa ba a 2027 saboda ta amince da mara wa Shugaba Bola Tinubu baya don ya nemi tazarce.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari