Zaben Shugaban kasan Najeriya
Femi Fani-Kayode, ya gargaɗi fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Yahaya Jingir, game da shigar da batun addini cikin al'amuran siyasa gabannin zaɓen 2027.
A labarin nan za a ji wani dan takara a jam'iyyar NDC ya bayyana muhimmancin da Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso ke da shi wajen inganta Najeriya idan aka zabe su.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta fara fito da wasu daga cikin muradun gwamnati da za a cimma idan yan Najeriya sun zabe ta a 2027.
Samuel Ortom ya ce ba zai goyi bayan Atiku Abubakar ko wani dan takarar Arewa ba a 2027, yana mai cewa har yanzu ya yi imani mulki ya ci gaba da zama a Kudu.
Dr. Ahmad Gumi bai kyale kowa ba wajen martani kan kalaman Sheikh Jingir. Bisa dukkan alamu dai jawabin Sani Yahaya Jingir a Kano ya fusata jama'a.
A labarin nan, za a ji zargin zaben wanda zai jagoranci yakin neman zaben Atiku Abubakar a ADC ya fara jawo rikici a cikin jam'iyyar gabanin fara yakin neman zabe.
Za a ji yadda FactCheckAfrica da FIAP suka gudanar da baje kolin #CheckBeforeYouPost a Abuja don koya wa matasa yadda za su yaki labaran karya kafin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Masarautar Kano ta bayyana abin da yan Najeriya za su iya yi wajen tabbatar da an yi babban zaben 2027 lafiya lau cikin nasara.
Fitaccen malamin addini, Chukwuemeka Odumeje, ya soki gwamnatin Bola Tinubu, yana mai kira ga 'yan Najeriya su yi amfani da zaɓen 2027 wajen sauya shugabanni.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari