Zaben Shugaban kasan Najeriya
An gano Ummaru Yar'adua bai bar Najeriya ba sai da ya amince Goodluck Jonathan ya zama shugaban riko. 'Danuwan marigayin, Sanata Abdulaziz Yaradua ya bayyana haka.
Bincike ya nuna cewa rahoton da ke yawo cewa shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC, Mahmud Yakubu, bai yi nadamar sanar da nasarar Bola Tinubu ba
Za a ji Bola Tinubu ya gabatar da jawabin shiga sabuwar shekarar 2024. Shugaban kasa ya tabo batutuwa da yawa a jawabinsa, ya yi alkawarin kawo sauki
Adnan Mukhtar Adam Tudunwada ya ce Atiku Abubakar kuma jagoran adawar shi ne mafi karfin ‘yan siyasa daga Arewa a yau, Atiku shi ne wanda gwamnati ke tsoro.
Idan zaben 2027 ya zo, Kwamred Adnan Mukhtar Adam Tudunwada ya ce Atiku Abubakar ne mafita, yana so jagororin Obidient da Kwankwasiyya su bi bayan jam’iyyar PDP.
'Yan majalisar wakilan Najeriya sun yi fatali da wani kudirin doka da aka gabatar na neman a yi wa dokar zaben shugaban kasa da na gwamnoni garambawul.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, ya yi martani kan rahoton da hukumar zaɓe ta INEC ta fitar kan zaben shekarar 2023.
Seyi Tinubu ya ce babu dadi ganin mutanen kasar nan suna shan wahalar da ya kamata a sha shekarun baya. Ita ma Folashade Tinubu-Ojo ta ce mutane su kara hakuri kadan
Tsohon jigo a jam'iyyar PDP, Deji Adeyanju, ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ba zai daina tsayawa takara ba.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari