Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Wata kungiyar da ta ke yaki akan talauci, Oxfam ta bayyana damuwa dangane da yadda fadan kasar Ukraine da Rasha a cikin makwanni kadan zai iya janyo tashin fara
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, a halin da ake ciki gwamnonin jam'iyyar PDP na can a jihar Abia, inda suke tattauna batutuwa da dama kan batun shiyya.
FCT Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari yanzu haka ya shiga ganawa da gwamnonin jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a fadar shugaban kasa dake Abuja.
Yan ta'adda sun sako mutum 75 da suka yi garkuwa da su a hare-hare biyu a kauyen Yar Katsina dake karamar hukumar Bungudu, sun rike yarinya ɗaya saboda a wurins
Majalisar dattawa ta tabbatar da sunayen mutane bakwai da shugaban kasa Buhari ya aike mata a matsayin mambobin kwamitin kula da harkokin kudi na bankin CBN.
Majalisar dattawan tarayyan Najeriya ta yanke matsaya kan zata ɗaukaka ƙara bisa hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke cew aa goge wani sashi na dokar zabe.
Atiku, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a zaben 2019, ya bayyana matakinsa nasa ne a babban dakin taron kasa da kasa da ke Abuja, inji rahoton Guardia
Wata 'yar Najeriya mai suna Yvonne Stanley ta bayyanawa ma'abota shafin Facebook yadda Allah ya ceci iyalinta cikin dare yayinda fanka ta fado musu daga sama.
A jawabin da ya gabatar a taron ayyana niyar, Atiku ya bayyana jerin abubuwa biyar da zai mayar da hankali kansu idan yan Najeriya suka zabesa ya zama shugaban.
Labarai
Samu kari