Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Kotu ta yanke hukunci daurin shekaru 2 kan Baba Suleiman Darazo, babban direba a hukumar shari’a ta jihar Bauchi kuma shugaban kungiyar AUPCTRE reshen Bauchi.
Wata matar aure a Anguwar Rigasa dake cikin birnin Kaduna ta kai mijinta ƙara a Kotu bisa zargon ya ƙi yarda an ɗaura musu aure a baya da kuma bashin kudi.
Hukumar kula da ayyukan yan sanda (PSC) ta ce rahoton binciken da rundunar yan sandan Najeriya ta gabatar mata kan Abba Kyari, yana cike da kura-kurai da dama.
Akwai yiwuwar kotu ta daurewa DCP Abba Kyari daurin rai a gidan yari a dokar Najeriya. Bugu da kari, ‘dan sandan zai iya rasa duk wata dukiya da ya mallaka.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi gargadi ga Buhari kan tafiyar da kujerar ministan man fetur, inda suka ce sam shugaban bai cancanci rike kujerar ba da shi da karam
A kalla yan kungiyar ta'addaci ta ISWAP 34 ne a ka kashe a garin Marte na jihar Borno a wani harin bama-bamai da dakarun sojojin Najeriya suka kai ta sama.
Yayin da ake ci gaba da bincike kan yadda Abba Kyari da tawagarsa ke harkallar miyagun kwayoyi, hukumar kula da ayyukan 'yan sanda ta dakatar da wasu jami'ai 2.
Dakarun sojin sama sun kai samame mabuyar yan bindiga inda suka kashe Dogo Umaru, kasurgumin dan ta’adda mai biyayya ga Bello Turji tare da wasu mayaka 41.
Shehu Sani, ya shawarci Abba Kyari kan yadda ake zaman magarkama, Ya ce masa kada ya ki cin abinci, domin sel a Najeriya babu ruwansu, kawai yaci yace bai ci ba
Labarai
Samu kari