A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Tsohon mashawarcin tsohon gwamnan jihar Legas, Asiwaju Bola Tinubu ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu yana da shekaru 73 a duniya bayan yiwa kasa hidima sosai.
Jami'ar hukumar birnin tarraya Abuja FCTA sun bayyana cewa mabaraciyar da aka kama da kudi N500,000 da $100, Hadiza Ibrahim ba mai laifi bace kamar yadda akayi
Wani mutumi ɗan kimanin shekara 40 a duniya, Hannafi Yakubu. ya shiga hannu bisa zargin sanadin mutuwar diyarsa a karamar hukumar Babura, jihar Jigawan Najeriya
Yan sun kai hari gidan Sarkin Hausawan Anguwar Azara da ke Jere, jihar Kaduna, Malam Ibrahim Tanko, inda suka yi garkuwa da matansa da yaransa mata su hudu.
Wata mummunar gobara ta kama a harabar makarantar horar da lauyoyi ta Najeriya da ke Legas. An ce mutum biyar sun jikkata a wannan gobarar a jiya Laraba...
Minista Sadiya Umar Farouk ta ce duk wanda gwamnatin tarayya ta bai wa tallafin N5,000 to ta ceto shi daga ƙangin talauci, domin wasu har kuka suke kan kudin.
Wata Ramota Soliu ta halaka mijin ta, Bello Soliu ta hanyar watsa masa tafasashshen ruwa a anguwar Fulani da ke yankin Iyana Ilewo da ke karamar hukumar Abeokut
An samu gagarumin murna da shagali a kotun daukaka kara da ke reshen Abuja yayin da kotun ta karba daukaka karar tsagin Gwamna Abdullahi Ganduje na jam'iyyar.
Kazaure - Kungiyar Malaman makaratun fasaha a Najeriya (ASUP) ta y kira ga mambobinta su shirya shiga yajin aiki saboda nan ba da dadewa ba za'a iya yin haka.
Labarai
Samu kari