Jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi (ATBU) ta dakatar da dukkan ayyukan ibada bayan salloli biyar sai bayan kwamitin da aka kafa ya haɗa rahoto.
Jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke Bauchi (ATBU) ta dakatar da dukkan ayyukan ibada bayan salloli biyar sai bayan kwamitin da aka kafa ya haɗa rahoto.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Gwamnan Jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya kori duk wata jita-jita, ya ce yanzu haka yana hararar tsayawa takarar shugaban kasa a shekarar 2023, karkashin inuwar jam’
An kama wasu wasu matasa hudu, kuma fusatattun matasa sun lallasa su kan zarginsu da sata a wani gidan gona da ke Erunwon a karamar hukumar Ijebu North East ta
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta sanar da damke wani matashi da yayi amfani da tabarya wurin halaka matar aure, sace wayoyinta 3 tare da raunata yaranta biyu.
A yammacin Laraba ne Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta saki tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano, wanda yayi kwanaki shida.
Sifeta Janar na ‘yan sanda, IGP, Usman Alkali Baba a ranar Laraba ya roki ‘yan sandan kasar nan akan cewa kada su tafi yajin aikin da suke shirin tafiya, Nigeri
Malaman addinin kirista a Arewacin Najeriya sun ce sun yi watanni uku suna addu'o'i da azumi, sun ce sun gano Tinubu ne zai gaji Buhari, amma akwai matsaloli.
Alkalin da ya yanke hukuncin, mai shari'a Shotunde Shotayo, ya umarci matar da ta ke share makarantar daga karfe 8 na safe zuwa 11 na safe a kowace rana...
Rundunar yan sanda a jihar Kano ta bazama neman Bashir Gentile, shahararren mai sharhi kan harkokin siyasa kan zargin sukar Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar.
Gwamna Buni dai ya bayyana hakan ne ta wata sanarwa da kakakinsa, Mamman Mohammed ya rabawa manema labarai a ranar Laraba, 23 ga watan Maris gabain taron gangam
Labarai
Samu kari