Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Jami’ar Afe Babalola da ke jihar Ekiti ta karrama Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a ranar Lahadi, 21 ga watan Nuwamba, saboda kokarinsa.
Rahotanni dake hitowa daga arewacin Najeriya sun nuna cewa manyna yan bindiga sun.gamu da ajalinsu a wani harin sojoji ta sama da kuma taimakon na sojojin kasa
Wasu yan ta'adda da ake tsammanin mayakan kungiyar Boko Haram ne sun yi awon gaba da yan mata 22 a Kauyen kurebe dake karamar hukumar Shiroro, jihar Neja .
A yau, Legit.ng Hausa ta tattaro muku yadda ake hada wani wani nau'in Kuli-Kuli mai ban sha'awa. A rahoton da muka hada, ga shi nan dalla-dalla yadda ake hadash
Kungiyar malaman jami'a a Nigeria, ASUU, reshen Jami'ar Yusuf Maitama Suleiman ta yi barazanar kai karar gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje kotu kan kwace wasu kay
A labarin da muke samu, 'yar Janar Aliyu Mohammed Gusau ta auri dan shahararren dan siyasar nan Alhaji Attahiru Bafarawa nan na jihar Sokoto ranar Juma'a..
Wasu 'yan bindiga sun kai hari wata kwalejin ilimi a jihar Legas, sun hallaka wani dalibi, sun kumakashe wani lakcara a wani yankin jihar ta Legas a makon da ya
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana cewa rikici da kuma dabanci a siyasar Najeriya ke han mutanen kirki shiga domin ba da gudummuwar su .
Mahara sun kai farmaki garin Maikunkele, da ke wajen birnin Minna a karamar hukumar Bosso da ke jihar Neja sannan suka yi awon gaba da wani dan kasuwa dan Igbo.
Labarai
Samu kari