Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sake mika kudirin zaman tattaunawa tsakaninta da Amurka, a wani yunkuri na kawo karshen yakin da kasashen suka yi gaba daya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sake mika kudirin zaman tattaunawa tsakaninta da Amurka, a wani yunkuri na kawo karshen yakin da kasashen suka yi gaba daya.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Birnin FCT Abuja - Jirgin jigilar dalibai da yan Najeriya mazauna kasar Ukraine na uku ya bira birnin tarayya Abuja da daren Juma’a, 4 ga watan Maris, 2022.
Wata gobara da ta ɓarke da tsakar ranar Jumu'a a Siron hukumar kai agajin gaggawa SEMA ta lakume kayayyaki da suka kai darajar kudi sama da miliyan N18.5 .
FCT Abuja - Jirgin dake jigilar dalibai da yan Najeriya mazauna kasar Ukraine na biyu ya bira birnin tarayya Abuja da yammacin Juma'a, 4 ga watan Maris, 2022.
Kotun majistire dake jahar Kano, ta ba da umarnin a saki Jamila Muhammad Sani, matar dunna ga Abdulmalik Tanko, wanda ya amince da kashe ɗalibarsa Hanifa Abu.
Wani ɗalibin jami'ar Jos da ake zargin ya halaka budurwarsa domin yin asiri ya koma tamkar mawaki yayin da ya ga za'a gabatar shaidu a kansa a zaman Kotu yau.
An shawarci yan Najeriya da suka nuna ra’ayin yakar sojojin Rasha da suka kai mamaya Ukraine da su tafi jihohin arewa maso yamma domin yakar yan ta’adda a can.
Yayin da mutane ke ta mamakin ganin shugaban ƙasa Buhari ya dawo Najeriya daga Kenya maimakon wucewa Birnin Landan, Malam Garba Shehu ya yi tsokaci kan lamarin
Wani ma'aikacin kamfani, Stephen Oyediran, ya shaida wa wata kotu da ke zamanta a Mapo, Ibadan cewa yana son a raba aurensu na shekaru takwas da matarsa Busayo,
Ministan kwadago da ayyuka na tarayya ya bayyana cewa ba su da kudin da ASUU ta ke nema. Yanzu haka ASUU su na yajin-aiki domin jan-kunnen gwamnatin tarayya.
Labarai
Samu kari