Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Gwamnan jihar Imo dake kudu maso gabashin Najeriya, Hope Uzodinma, ya ce ba shi da sauran tantama kan mutanen dake ɗaukar nauyin ayyukan yan bindiga a Najeriya.
Wasu yan bindiga sun hallaka wani malamin makarantar sakandare mai suna Tukur Kurma a yankin Danzaurfe da ke a jihar Zamfara a ranar Talata, 19 ga watan Afrilu.
Wasu ‘yan bindiga a ranar Talata da daddare sun yi wa tawagar sabon zababben dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Jos ta Arewa-Bassa, Musa Agah kwanton ba
Maiduguri - Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya kaddamar da rabon kayan abinci ga mutum 100,000 mazauna cikin garin Maiduguri da karamar hukumar Jere.
A kalla mutane biyar ne cikin baki da suke dawowa daga bikin daurin aure na gargajiya a Anambra a daren ranar Litinin ne suka fada hannun yan bindiga. DSP Tooch
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta titsiye wani dan tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Tanko Al-Malkura bisa zargin sayan kadara.
Kwanaki kaɗan bayan iyalai sun biya kuɗin fansa, Farfesa a Jami'ar DELSU da yan bindiga suka yi garkuwa da shi ya riga mu gidan gaskiya a kan hanyar Asibiti.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin gwamnonin jihohi 36 na kasar nan da hafsoshin tsaro don buda baki a fadar shugaban kasa, Abuja, a ranar Talata.
Hukumar FCDA ta garkame Ma’aikatun Gwamnati saboda taurin-bashi. An rufe Ma’aikatun tsaro, ilmi, lafiya, ayyuka saboda FCDA ta gagara dawo da kudinta N10bn.
Labarai
Samu kari