Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Kungiyar Coalition of Northern Groups (CNG) ta soki gwamnatin jihar Katsina kan tsare Dr. Bashir Kurfi. Ta bayyana cewa 'yan bindiga ya kamata a rika yaka.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Abubakar Tatari Ali a Bauchi, ta dakatar da wata babbar ma’aikaciya, Misis Raliya Kashim, bisa zargin hannu dumu-dumi a shiga siya
Ƙungiyar Malamai NUT ta ce matakin gwamnatin Ƙaduna na gudanar da gwaji da sallamar malamai daga bakin aiki sun saɓa doka domin ta na da umarni daga Kotu .
Allah ya yiwa tsohon gwamnan jihohin Ribas da Filato na mulkin sojoji, Kanal Musa Sheikh Shehu mai ritaya, rasuwa a safiyar ranar Lahadi, 19 ga watan Yuni.
Wasu tsageun yan bindiga sun yi awon gaba da Magajin Garin Zura, wani ƙauye a karamar hukumar Toto ta jihar Bauchi kwanaki biyar kacan bayan kashe mutum hudu.
A ranar da al'amarin zai faru, Auwal ya dauka amaryarsa Rabiatu inda ya kai ta dakin haihuwa dake Kwatas din Masukwani saboda laulayin ciki da take fama da sh.
A ranar Lahadi ne wasu ‘yan daba suka far ma motar bas din da ke dauke da ma’aikatan ofishin gwamnan jihar Legas a tsakanin Ebute-Ero da Adeniji, na yankin Iga-
Hukumar Ilimi Bai Daya na Jihar Kaduna, KADSUBEB, ta ce ta kori malamai 2,357 wadanda suka fadi jarrabawar cancanta da aka gudanar a baya-bayan nan, rahoton Van
Allah ya yi wa Dr. Ahmad Garba Yakasai, manajan daraktan Cibiyar Gudanarwa ta Kiwon Lafiya ta 'Yan sandan Najeriya, rasuwa. Ya rasu ne sakamakon hatsarin mota.
Fasinjoji goma sha takwas a wata motar bus sun kone kurmus a wani hatsarin sassafe da ya wakana a Gidan Kwano hanyar Minna-Bida a karamar hukumar Bosso, Neja.
Labarai
Samu kari