Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Dan majalisar dokokin Amurka Ro Khanna ya zargi wasu Yahudawan matsugunan Isra'ila da tsare shi tare da wasu Amurkawa a Yammacin Kogin Jordan na kusan mintuna 90.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Wani ganau ya shaida yadda wasu 'yan bindiga suka bindige 'yan sandan mobal da ke rakiya ga mahajjata a jihar Sokoto a cikin makon nan garin isa filin jirgi.
Allah mai yadda ya so da bayinsa a lokacin da ya so, Allah ya karɓi rayuwar alhazai biyu daga jihar Kaduna kwanaki kaɗan kafin jirgin su ya kwashe su zuwa Hajj.
Gbadeyan Abdulraheem, Daraktan Yada Labarai da Hulda da Jama’a na Kwamitin Kula da Muhalli na Jihar Legas ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar T
Bayan kwanaki 85 da sacesu a harin jirgin kasan Abuja/Kaduna, Shugaba Muhammau Buhari ya umurci jami'an tsaro su ceto sama da mutum 50 da suka rage hannun yan.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Ogun ta umurci fitaccen mawakin Najeriya, Habeeb Okikiola da aka fi sani da Portable ya kai kansa ofishinsu mafi kusa
Mutane 3478 suka mutu yayin da aka yi garkuwa da wasu 2256 a cikin watanni 6. Alkaluman Nigeria Security Tracker na nufin a kowace rana, sai mutum 17 sun mutu.
Majalisar dokokin Kano a ranar Litinin, 20 ga watan Yuni, ta zabi mamba mai wakiltan mazabar Kiru, Hassan Dashi, a matsayin sabon mataimakin kakakin majalisar.
Gwamnatin jihar Zamfara mai fama da hare-haren ta'addancin yan fashin daji ta ce ta samu nasarori gagara musali daga farkon zuwanta 2019 zuwa yanzun shekara 3.
A ranar Talata ne majalisar dattawa ta nada Sanata Philip Tenimu Aduda (FCT) a matsayin sabon shugaban marasa rinjaye na majalisar tun bayan ficewar na farko.
Labarai
Samu kari