Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Rundunar sojojin Najeriya sun ci karo da wata mota da ta kinkimo tulin miyagun makamai. An taki sa’a, yayin da motar da ta biyo ta gaban wasu Dakarun Sojoji.
Hukumar Zabe mai zaman kanta, INEC, ta amince da tsawaita wa'adin rijistar katin zabe da ake yi wanda a baya tace za a gama shi a karshen watan Yunin 2022.
Majalisar Dattawar Najeriya ta ce an gano mabuyar yan ta'adda a kananan hukumomi uku a jihohin Kwara da Niger, rahoton Channels Television.Wannan na cikin batu
Buhari ya bukaci majalisar dattawa ta tantance tare da tabbatar da Mohammed Bello Shehu a matsayin shugaban Hukumar Tatattarawa da Raba Kudin Shigar Gwamnati.
Da yake magana a ranar Laraba a hedikwatar hukumar ta NAFDAC da ke Abuja, shugaban kungiyar Auwalu Yusuf Kiyawa, ya ce yajin aikin ya fara ne daga lokacin da ya
Babban limamin masallacin Juma'a na titin Maiduguri a cikin garin Kaduna, Malam Dahiru Lawal Abubakar, ya rasu yana da shekaru 52 a duniya bayan rashin lafiya.
Wasu yan dabo da suka yaudari mutane makudan kuɗi da nufin zasu yi amfani da karfin sihiri wajen ninka musu kuɗin zasu shafe shekara 10 a gidan gyaran hali.
Shekaru takwas bayan da mayakan Boko Haram suka sace ‘yan mata 276 a makarantar Sakandaren Chibok a Borno, rundunar sojin Operation Hadin Kai ta ceto wasu kari
Sanata Shehu Sani, ya ce ya so ace shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake zabar Rotimi Amaechi a matsayin ministan sufuri don ya ci gaba da ayyukan da ya fara.
Labarai
Samu kari