Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta yi magana game da sabanin da ake cewa an samu a tsakanin dokar harajin da aka buga a fadin Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo zai shilla kasar Ghana domin halartar wani taro a yau Alhamis. Sanarwar ta fito ne daga fadar mataimakin shugaban kasa.
Dirakta Manajan kamfanin man feturin Najeriya NNPC, Mele Kyari, ya bayyana cewa bisa ayyukan da sukeyi a masana'antar mai da iskar gas, Najeriya zata fito daga.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, wata mummunar gobara ta tashi a wani kamfanin man fetur da iskar gas. Lamarin ya faru ne a wani yankin Neja Delta a Kudu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce mazauna yankin arewa maso gabas nan babu dadewa za su fuskanci zaman lafiya da daidaito mai daurewa duban irin abubuwan.
Mako ɗaya bayan wasu tsagerun sun yi garkuwa da ɗan uwan tsohon shugabam ƙasa, Goodluck Jonathan, har yanzun ba amo ba labari game da ceto shi ko sako shi.
Za a ji cewa babban lauyan gwamnatin tarayya kuma Ministan shari’a, Abubakar Malami ya bada kwangilar karbo kudin da aka sace ga wani kamfani da lauyoyinsa.
Abuja - Majalisar zartaswa tarayya (FEC) ta amince da fitar da N115.4 billion don fadada titin Kano-Kazaure-Kongwalam dake hada jihohiin Kano, Jigawa da Katsina
Hukumar kula da gidajen rediyo da talabijin NBC ta dakatad da haska shirin Idon Mikiya na tashar VisionFM kan laifin tattauna tsawaita nadin shugaban hukumar.
Hankula sun tashi a fadar Shehun Borno da ke Maiduguri bayan wani dan sanda, Donatus Vonkong ya harbe sojan da ke aiki da Operation Hadin Kai. Majiyoyi da yawa
Labarai
Samu kari