Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Rundunar 'yan sanda jihar Nasarawa ta bayyana yadda tayi ram da wani kasurgumin mai garkuwa da mutane, mai shekaru 45,Muhammad Igbira, wanda ya dade yana barna.
Wasu fusatattun fasinjoji a ranar Litinin, 9 ga watan Mayu, sun tare kofar shiga filin jirgin Nnamdi Azikiwe da ke Abuja, saboda tsaikon da aka samu na tashi.
A karshen makon nan, 'yan bindiga da ake ganin an samu saukin su a Zamfara sun sake kai wasu munanan hare-hare yankunan kananan hukumomi biyu a jihar Zamfara.
'Yan bindiga sun kai hari wani yankin Zamfara, gami da halaka mutane bakwai a ranar Asabar, wata majiya a Maradun ta bayyana yadda aka hari kauyuka biyu jihar.
SEREAP ta kai Muhammadu Buhari kotu a dalilin yafewa tsofafffin Gwamnonin da aka daure a gidan yari. Abubakar Malami yana cikin wadanda aka hada a shari'ar.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano, ya shirya tsaf domin siyan fom din takarar kujerar sanata mai wakiltar arewacin Kano a ranar Litinin mai zuwan nan.
Dan siyasar jamhuriya ta biyu, Sanata Francis Arthur Nzeribe, haifaffen garin Oguta, ya rasu yana da shekaru 83, inji wata majiyar kusa da dangi mai karfi.
Mazauna Takakume da ke Karamar Hukumar Goronyon Jihar Sokoto, sun kadu da ganin fuskar wani tsohon makwabcinsu a matsayin jagoran ’yan bindigar da suka hare su.
Mambobin majalisar zartarwa ta Kungiyar Malamai masu Koyarwa ta Jami'o'in Najeriya a halin yanzu sun shiga ganawa. Mamban NEC din ya ce ta yuwu su sake zarcewa.
Labarai
Samu kari