Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta ce a shirye ta ke ta janye yajin aikin game gari da ta ke yi a kasar, rahoton Daily Trust. ASUU ta fara yajin aiki
Wani matashi mai karancin shekaru mai amfani da shafin@kala_kakapentoa ya nuna halin tausayi da jin kai bayan ya tsinat wani yaro a gefen titi kuma ya daukeshi.
Wasu mazauna gari sun kai kokensu ofishin ‘yan sanda na Mowe da ke jihar Ogun, bisa zargin cewa wani karamin banki ya sace musu kudi saboda wasu dalilai na aiki
Biloniyan dan kasuwan Najeriya, Femi Otedola, ya yi wa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress (APC) bisa burinsa na zama shugaban kasa
Jihar Kaduna, Bisanin cika awanni 24 da sace shi, wani limamin cocin Katolika na Kaduna, Reveren Fada Emmanuel Silas, ya samu 'yanci daga hannun yan bindigan.
Wasu miyagun yan bindiga da suka yi yunkurin kai hari kan mutane a kauyen Zaka, jahar Filato, sun gamu da cikas daga Yan Sakai, akalla mutum 12 ne suka mutu.
Jihar Neja, Rahotanni da ke fitowa na nuna cewa an gano karin gawarwakin sojoji da jami’an ‘yan sanda da aka kashe a wani harin kwantan bauna da ‘yan ta’adda.
Kwamandan Operation Hadin Kai da ke yaki da ta’addanci a arewa maso gabas, Manjo Janar Christopher Musa, ya ce yan Boko Haram fiye da 60,000 ne suka mika wuya.
Jarumar fina-finan Najeriya da suka shahara da Nollywood, Mercy Aigbe ta bayyana cewa za ta iya zama Musulma, kuma hakan ba komai bane, inji ta a shafinta na In
Labarai
Samu kari