Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta yi magana game da sabanin da ake cewa an samu a tsakanin dokar harajin da aka buga a fadin Najeriya.
Wasu miyagu yan kungiyar asiri sun je har gida sun kashe mataimakin kwamishinan yan sanda kuma lauya, Christian Kpatuma, har cikin gidansa yau Laraba a Imo.
Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Alhamis zai shilla Addis Ababa, babbar birnin kasar Ethiopia domin halartan taron gangamin gamayyar kasashen Afrika na 35.
An ɗage ranar cigaba da sauraron shari'ar tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Muazu Magaji, saboda ya haɗu da zaman shari'ar Shekh Abduljabbar Kabara.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ɗariruwan ɗaliban kwalejin fasaha dake jihar Ogun sun toshe kan hanyar Legas Zuwa Abeokuta domin nuna fushin su da sace abokansu.
Wani dalibin Najeriya ya bayyana yadda wasu 'yan sanda suka saka masa bindiga a kai kuma suka tatsi kudi har naira milyan daya daga wurinsa a kan titin Benin.
Hukumar Kula da Jami'o'i ta Najeriya, NUC, ta amince a fara gudanar da karatun digiri a bangaren shari'ar musulunci a Jami'ar Bayero da ke Kano, BUK, rahoton Th
Jami'an tsaron haɗin guiwa sun bindige wasu yan bindiga uku daga cikin tawagar yan ta'addan da suka addabi matafiya a kan hanyar Benin zuwa Auchi a jihar Edo.
Adamu Aliero, sanata mai wakiltar Kebbi ta tsakiya ya kwatanta garkuwa da mutanen da ke ta karuwa a kasa a matsayin abin kunya ga Najeriya, The Cable ta ruwaito
Kungiiyar malamai masu koyarwa na jami'o'i, ASUU, a jiya ta sanar da gwamnatin tarayya cewa ba za ta samu kwanciyar hankali ba har sai ta sasanta da kungiyar.
Labarai
Samu kari