Mazauna kauyen Jabo a Tambuwal, jihar Sokoto sun shiga tsananin fargaba bayan Amurka ta kai harin bama-bamai kan ’yan ta’adda da daren ranar Alhamis.
Mazauna kauyen Jabo a Tambuwal, jihar Sokoto sun shiga tsananin fargaba bayan Amurka ta kai harin bama-bamai kan ’yan ta’adda da daren ranar Alhamis.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa babban Malamin addinin Musulunci ne mazaunin jihar Kano wanda ya fi shahara wajen bayani kan mas'alolin rayuwa da zamantakewa.
A ranar Larabar nan kotun daukaka kara da ke zama a jihar Kano ta yanke hukunci a sake yin shari’a da Abdulsalam A. Zaura kan zargin da ake yi masa na damfara.
A zaman ranar Laraba, ‘Yan majalisar wakilan tarayya sun yi Allah-wadai da matsalar rashin tsaro da ke neman dabaibaye wasu jihohi musamman a yankin Arewa.
Rikicin kafin aure ya tilasta wata matashiyar yar Najeriya, Ada Uburu ta soke aurenta da masoyinta David Okike ana saura kwanaki uku kacal a daura masu aure.
Malamain addinin Musulunci masu wa'azi guda shida sun rasa rayukansu a jihar Kano ranar Laraba sakamakon mumunan hadarin mota yayin dawowa daga wajen da'awa.
Fadar shugaban kasa ta mayar da martani game da kiran da dattawan Arewa suka yi na cewa ya kamata Buhari ya sauka idan ba zai magance tsaro ba a kasar nan.
Sanatan APC daga jihar Goje ya kwankwaje 'yan mazabarsa da kyautar babura da keke napep. Ya bayyana dalilin yin wannan babbar kyauta ga 'yan mazabar tasa.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana irin halin da take ciki na ci gaba da tabbatar da an yi rajistar zabe. Ta ce kashi 45 na katunan zaben 'yan Najeriy
Wasu yan bindiga da ake tsammanin masu kisan kai ne sun halaka wani ɗan kasuwa ɗan asalin jihar Ebonyi ranar Litinin da daddare a gaban budurwar da zai aura.
Labarai
Samu kari