Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Hukumar gudanar da zabe mai zaman kanta watau INEC a ranar Juma'a ta baiwa yan Najeriya tabbacin cewa za'a haska gaskiya wajen tattara kuri'u a zaben 2023.
Sabon rahoto ya bayyana cewa Najeriya ta samar da wutar lantarki mafi yawa a karkashin mulkin Shugaba Buhari fiye da sauran gwamnatocin farar hula da suka wuce.
Zukata sun raunana yayin da diyar sanata Sahabi Ya'u ta je sallamarsa zuwa dakin mijinta, sun fashe da kuka yayin da suka rungume junansu cikin shauki da kewa.
Damaturu - Lance Kofur John Gabriel ya bayyana yadda ya yaudari Sheik Goni Aisami-Gashua, kafin harbinsa da bindiga har lahira a kan titin Gashua- Jaja Maji.
Rashin tsaro a Najeriya ya dauka fuskar ban tsoro ta yadda sama da kananan hukumomi 40 a sassan kasar nan ke karkasin ikon 'yan bindiga, 'yan ta'adda da miyagu.
Wata kyakkyawar budurwa ta shiga jerin bidiyon kalubale, inda ta bayyana dalili da yadda ta rabu da wani saurayinta da ya nuna zai i watsi da ita saboda talla.
Rundunar 'yan sandan jihar Niger tace bata kama wasu bakin haure a kasar nan ba suna raba makamai da jirgin sama ga 'yan bindiga a jihar. Sun ce batun bogi ne.
Runduna Yan sandan Najeriya reshen Jihar Legas ta tabbatar kama wani mutum mai suna Billy King Tokunbo kan yi wa dan sanda duka da kuma saba dokar hanya. Kakaki
Rundunar 'yan sandan jihar Legas tace ta cafke wasu sojan bogi biyu a jihar. Kakakin rundunar, Benjamin Hundeyin, yace an same shi da kayan sojoji da harsasai.
Labarai
Samu kari