Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Wani shugaban Tiv ya rubutwa wasika ga Donald Trump na Amurka kan bukatar kai hari Benue da wasu jihohi a Arewa ta Yamma da Arewa maso Gabas bayan harin Sokoto.
Rundunar yan sanda a Jihar Osun ta kama wani mafarauci wanda ake zargi da bindige tare da kashe wani limamin kauyen Alagunan a karamar hukumar Aiyedaade, wanda
Wasu kwararru a bangaren tsaro sun yi kira ga yan Najeriya su tashi tsaye su kare kansu a yayin da batun tsaro ke cigaba da tabarbarewa. Yayin da ya ke magana a
Hukumar kwana-kwana ta Kano ta ce jami’anta sun sami nasarar ceto wani zakara mai shekara daya daga wata rijiya da ya fada a unguwar Kwalli da ke birnin jihar.
Rundunar sojin Najeriya ta fitar da wasu hotunan da ke nuna yadda ta lalata mafakar 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP a yankin Kasha Kasha ta jihar Borno a yau.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai mummunan hari Kaduna, sun hallakas jam'iyyar APC na wata gunduma a jihar. Sun sace dabbobi tare da wasu mutane da yawa...
A ranar Talata, 26 ga Afrilu Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin Abdulganiyu Jaji a matsayin sabon shugaban hukumar kashe gobara ta tarayya (FFS).
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta ce kama matasa maza da mata su takwas da ake zargin masu kwacen waya ne da wasu miyagun ayyuka a masallacin Al-Furqan da ke Nasa
Salihu Tanko Yakassai ya yarda munafukai da masu fadanci kurum su ka kewaye Shugaba Muhammadu Buhari, yayin da tsohon Hadimin Ganduje ya ragargaji mulkin APC.
Ministar walwala da jin daɗin al'umma, Sadiya Umar Farouq, ta ce bayan umarnin shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, jihar Filato zata samu ƙarin adadin matasa.
Labarai
Samu kari