Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa matsalar rashin tsaron da ake fuskanta na dab da zuwa karshe. Ya bukaci a ci gaba da addua.
Wani shugaban Tiv ya rubutwa wasika ga Donald Trump na Amurka kan bukatar kai hari Benue da wasu jihohi a Arewa ta Yamma da Arewa maso Gabas bayan harin Sokoto.
Hukumar NDLEA ta tura wasika ga shugaban jam'iyyar APC, ta nemi a fara yiwa 'yan takara daga jam'iyyar APC gwajin shan kwaya gabanin zaben fidda gwani da za ayi
Abuja - Karamin Ministan Ilmi, Emeka Nwajiuba, ya bayyana cewa ba zai yi murabus daga kujerarsa ba don ya ayyana niyyar takara kujeran shugaban kasa a 2023.
Wasu gungun ‘yan bindiga sun kashe wani shugaban tsagin APC a jihar Bayelsa Sunday Frank-Oputu. Wannan na zuwa ne kwanaki bayan da ya kalubalanci APC a jihar.
Sanata Aliyu Wamakko, mai wakiltan Sokoto ta arewa ya kubutar da fursunonin gidan yari su 50 daga gidan gyaran hali na Sokoto, rahoton Daily Nigerian. An saki f
An samu ‘yar rudani a sakatariyar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta kasa a ranar Laraba lokacin da wani barawo ya sace kudi kimanin N43,000,000.
Kungiyar dattawan arewa ta bayyana cewa ba a taba samun baraka a cikin ta ba domin mambobinta na biyayya ga Farfesa Ango Abdullahi a matsayinsa na shugabansu.
Majalisar dattawan tarayya ta yiwa dokar ta'addanci ta 2013 gyaran fuska domin haramta biyan masu garkuwa da mutane kudin fansa idan suka bukata hannun iyalan.
A yayin da kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, ke cigaba da yajin aiki, mahukunta a Jami'ar Jihar Kaduna, KASU, sun shirya fara zangon karatu na 2020/2021 a ranar
A yau ne majalisar dattawa ta sanar da cewa, Sanata Ibrahim Abdullahi Danbatta ya sauka sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC kamar yadda majalisar ta sanar a zama.
Labarai
Samu kari