Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa a shirye yake ya sadaukar da ransa domin ceto daliban da 'yan bindiga suka yi awon gaba da su zuwa daji.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
A ranar Litinin ne wata kotun Dei-Dei dake Abuja, ta yanke wa wani matashi mai shekaru 21, Joshua Geoffrey, hukuncin daurin shekaru uku a magarkama, bayan kama.
Wani bidiyo da ke yawo a shafukan soshiyal midiya ya nuna yadda wasu karatan maza yan bakar fata ke shan aikatau a kasar Dubai. An gano su suna ta wanke-wanke.
Wata matashiyar budurwa ta bayar da labarin yadda wani abokinta da ke tashe kudi da fake da sana'ar shinkafa wajen tara kazamin kudi, garkuwa da mutane yake yi.
Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya sanar da cewa FG ta dakatar da shirin kara kuɗin kira, tura sakoda data.
Hassam Jimoh, wani magidanci dan shekara 55, Hassan Jimoh, ya nemi kotu ta kori matarsa Silifat Salawuddeen daga gidansa bayan ya sake ta amma ta ki tafiya
Kwamitin shirya babban taro na kungiyar daliban Najeriya ya bayyana Usman Barambu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kungiyar daliban na ranar Asabar.
Gwamnatin tarayyan Najeriya ta yi ikirarin cewa ta kawo karshen yawaitaar matsalar tsaro a Najeriya bayan nasarorin da jami'n tsaro suka samu kan yan ta'adda.
Babban limamin Katolika, Bishop Mathew Kukah, ya bayyana cewa babu watsa matsala tsakanin Musulmi da Kiristan Najeriya cewa babban matsalar itace shugabanni.
An samu wani yaro mai shekaru 14 a fiffiken jrigin sama a Legas baya cikin hayyacinsa. ya bayyana cewa ya gaji da Najeriya kuma so yake ya bar kasar baki daya.
Labarai
Samu kari