'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tun farin faifan bidiyon da aka yada a TikTok, mutumin ya bayyana cewa, shi dai abin da kawai yake dashi a rayuwa ba komai bane face fatan nasara a rayuwa.
Shugaban kungiyar ASUU na kasa, Farfesa Emmanuel Osodeke ya yi magana kan bude jami’o’I, ASUU ba ta dauki zaman karshe da aka yi a matsayin taron kwarai ba.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa za a karfafa tsaro domin dakile masu satar danyan man Najeriya. Buhari ya bayyana hakan ne mako guda bayan da aka damke
an sanda a Jihar Kaduna sun kama wani dan bindiga mai shekara 20 dauke da bindigu AK-47 guda biyu a garin Galadimawa a karamar hukumar Giwa. Kakakin yan sandan
Abuja - Hukumar Sojin Najeriya ta amince da bukatar ajiye aiki da wasu jami'an Sojoji guda 243 sukayi saboda wasu dalilai na kansu da kuma na lafiyar jikinsu.
A ranar Juma'a, Tukur Mamu, jagoran sulhu tsakanin yan bindiga da iyalan wadanda suka sace a harin jirgin kasan Abuja-Kaduna ya bada sanarwa mai tada hankali.
Matukan jirgin sama har su 2 sun bingire da bacci,hakan yasa ba su sauka da wuri ba a yayin da suka kwaso fasinjoji daga Sudan zuwa kasar Habasha ranar Litinin.
Mambobin kwamitin sulhu tsakanin dan takarar kujeran shugaban kasar jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Atiku Abubakar da Gwamnan jihar RIvers, Nyesom Wike.
Manoma a jihar Zamfara sun shirya ganawa da shugabannin 'yan bindiga a jihar domin sasantawa kan kariya da barinsu su yi noma a gonakinsu a wannan daminan.
Labarai
Samu kari