Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bi diddigin wani dan bindiga mai saka bidiyo yana nuna kudi da makamai a intanet. An kama dan bindiga Siddi a Kwara.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umurci hukumomin soji da sauran jami’an tsaro da su yi iyakacin kokarinsu wajen kamo wadanda suka fille kan wasu sojoji...
Abubakar Malami, Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya (AGF) kuma Ministan Shari’a, ya yi magana kan wasu motoci masu tsada da aka baiwa wasu mukarrabansa a Kebbi.
Ministan Sufuri a tarayyan Najeriya, Rotimi Amaechi, ɗaya daga cikin masu hangen kujera lamba ɗaya, ya ce manyan masu muhimmanci ƙasa ne suka lalata Najeriya.
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya ce Najeriya da sauran ƙasahen duniya da duk halin da ake ciki mai wucewa ne watarana, ya bukaci a koma ga Allah.
Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi wa fursunoni 90 afuwa a gidajen gyaran hali daban-daban da ke jihar, Daily Trust ta rahoto. Gwamnan ya yi wa f
EFCC ta na binciken yadda aka yi wa wasu manyan masu laifi afuwa a Najeriya. Zargin da ake yi shi ne, ma’aikatan shari’a sun karbi kudi hannun marasa gaskiya.
Kisan gillar da aka yi wa wani soja, A. M da matar da ya ke shirin aure, yayin da su ke hanyarsu da zuwa Jihar Imo ya janyo cece-kuce a kasar nan. Bayan kisan n
Inibehe Effiong, wani mai rajin kare hakkin bil’adama, ya na barazanar maka gwamnatin tarayya kara akan yadda Shugaba Muhammadu Buhari ya tsawaita wa’adin Shuga
Akwai bukatar cigaba da ayuukan sojoji tare da ruwan bama-bamai a dajikan yankunan arewa maso yamma da jihar Niger, Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai yace hakan.
Labarai
Samu kari