Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana fushinsa, ya ce ya yaba da kokarin sojoji, amma su kara kaimi wajen ragargazar 'yan ta'addan da suka addabi kasa
Kungiyar daliban Najeriya sun soma shiri domin kai karar gwamnati saboda kungiyar ASUU ta ki dawowa aiki. Shugaban Kungiyar ta NANS yace babu laifin 'Yan ASUU.
Malaman Jami’a sun ce ba za a bude makarantu ba sai an biya su duka kudin wata 6. Shugaban ASUU yace Ministan ilmi, Malam Adamu Adamu, bai san abin da yake fada
Wata daliba mace yar makarantar Khalifa International Model School, Fatima Suleiman, wacce ta rasa kafarta daya a lokacin da wani dalibi ya buge ta da mota a ra
Manyan 'yan siyasa, kusoshin gwamnati da gwamnoni da suka hada Bola Tinubu, Kashim Shettima, Gwamna Ganduje na Kano da Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara.
Daga cikin bidiyoyin wurin liyafar, bidiyon da matar Gwamna Aisha Atiku Bagudu ta fito tare da diyarta Maryam suna cashewa inda ake ruwan kudi ya ja hankali.
Jami'an tsaro a jihar Kaduna a ranar Alhamis sun kai samame maboyar 'dan bindiga Lawan Kwalba a karamar hukumar Chiku inda suka samo kayayyakin hada bama-bamai.
A kowace rana ana kashe N18bn wajen biyan tallafin fetur. Tallafin man fetur shi ne bambancin kudin da ake tsakanin asalin farashin fetur da farashin gidan mai.
Zukata sun yi rauni a wajen shagalin bikin wani ango da amaryar sa bayan sun fashe da kuka wiwi don nuna farin ciki da ganin wannan rana mai dumbin tarihi.
Labarai
Samu kari