Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya shirya komawa jam'iyyar. Peter Obi ya sa lokacin da zai koma jam'iyyar ADC.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya shirya komawa jam'iyyar. Peter Obi ya sa lokacin da zai koma jam'iyyar ADC.
Najeriya ta fadi ainihin wuraren da bama-baman da Amurka ta harbo Najeriya suka sauka bayan Donald Trump ya kawo hari. Burbudin makamai sun sauka a Jabo da Offa
Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan ta’addar Boko Haram da ISWAP sun kawar da daya daga cikin manyan kwamandojin su Abu-Sadiq wanda aka fi sani da Burbur bisa zarg
Wani direba da jami'an ba da hannu suka tsayar ya ki bin umarni ya jefa fasinjojinsa cikin hatsari yayin da jirgin ƙasa ya kaɗe motar kirar Toyota a legas .
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun shirya yin wani taro a wani zama na hadin gwiwa a Abuja gabanin babban taron kwamitin zartarwa na jam'iyyar na kasa a yau dinnan.
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ya yi godiya ga Gwamna Abdullahi Ganduje na Kano tare da yin rantsuwa da Allah cewa za su rike masa amana.
A ranar Talata da daddare, wani abu ya fashe a hedkwatar bariki sojoji na 6 da ke babban birnin jihar Taraba, babu wanda ya rasa ransa sanadin fashewar abun.
Wata matar aure ya nemi Alkali ya shiga ya raba aurenta da Uban ƴaƴanta a Legas bisa hujjar dukan da take sha kullum kuma ba ya ɗaukar nauyin kula da iyalansa.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya shida sun mutu a wani hari da yan bindiga suka kai kauyen Tati da ke karamar hukumar Takum ta jihar Taraba. Sun sace daya.
Kungiyar dalibai ta kasa (NANS) reshen kudu maso gabas ta baiwa gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) wa’adin kwanaki tara su bude dukkan jami’o
Ministan Sadarwa, Isa Pantami zai jagoranci taron Kungiyar Bayanai ta Duniya ta shekarar 2022 bisa nadin da Kungiyar Sadarwa ta Kasa da kasa (WSIS) ta 2022 ta y
Labarai
Samu kari