Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Wasu iyaye sun fadi sumammu saboda kaduwa bayan sun gano cewa dansu da ya kamata ace ya kammala makarantar jami'a yana nan a shekara ta biyu a kasar Ghana.
Jami'ar ta fara rajistar daliban aji daya kafin fara yajin aikin ASUU a watan Fabrairu, lamarin da ya kawo tsaiko ga rajistar da ci gaba da karatun zangon.
Za a ji Ministan, harkokin wutar lantarki ya koka game da yadda karfin wuta yake kara sauka kasa a Najeriya. Daga 5000mw, abin da ake da shi ya koma 4100mw.
Yariman kasar Jordan mai jiran gado, Hussein bin Abdullah II zai angwance da budurwarsa ‘yar kasar Saudiya, Rajwa Khaled Al-Saif. An yi baikonsu a Saudiyya.
Wasu fusatattun matasa sun gudanar da zanga-zangar lumana a kan dawowar Atiku Abubakar mahaifarsa da ke karamar hukumar Jada ta jihar Adamawa, sun wanke titi.
Wani fasto daga garin Missouri dake Amurka yayi suna bayan bidiyonsa ya bayyana inda yake caccakar masu bauta kan yadda suka gaza siya masa agogo kirar Movado.
Gwamnatin jihar Kaduna tace jami'an tsaro sun ceto wata mai jego, jaririnta da wasu mutum biyu a wuraren Ungwan Namama, a kan babban hanyar Zaria zuwa Kano.
Tawagan yan sanda da guda biyar a birnin tarayya Abuja, a daren ranar Laraba sun kona wani mabuyar yan ta'adda a Dawaki Zone 7 na Abuja bayan bata garin da ke z
Wata budurwa yar Najeriya ta bayyana yadda saurayinta ya koma Turai da zama mako daya bayan ya nemi auranta. Wasu sun ce ba zai aure ta ba amma ya basu kunya.
Labarai
Samu kari