Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
Gwamnatin Amurka ta dakatar da neman katin zama a kasar da na katin zama dan kasa ga 'yan Najeriya. An dauki matakin ne bayan umarnin shugaba Donald Trump.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Abuja - Hukumar gudanar da zabe ta kasa INEC ta karyata rahotannin cewa ta dage ranar karshe na rijistan katin zabe da kwanaki sittin zuwa karshen watan Agusta.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a jiya ya ce hare-haren da aka kai wa coci-coci cikin kwanaki 14 ya nuna cewa akwai wani shiri da miyagun mutane suka yi domin j
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace masu kai farmakin kwanakin nan kan cocina "ragwaye" ne kuma za a ladabtar da su kan laifukansu. Ya kwatantasu da ragwaye.
Wasu mutum biyu da kwanan nan aka ceto daga hannun masu garkuwa da mutane a Katsina, mata da miji, sun bayyana cewa sai da suka biya miliyan 11 sannan aka sako.
Gwamnatin tarayya ta bukaci kwararrun ma'aikatan gwamnati da su nemi kujerar akanta janar. Ta shimfida sharuddan da duk mai neman mukamin zai cike kafin nan.
Za a ji Chris Ngige ya ce kwanan nan za a daidaita da ‘Yan ASUU. Ministan kwadagon na Najeriya ya shaidawa manema labarai cewa an kusa cin ma matsaya da ASUU.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya ce a halin da ake ciki na rashin tsaro, rashin samun haraji da kamfanin NNPP gwamnatinsa ba zata iya biyan ma'aikata ba.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta gabatarwa zababben gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji da mataimakinsa, Monisade Afuye takardar shaidar lashe zabe.
Wani dan shekara 51, Usman Madaki, yana kan tattaki daga jihar Bauchi zuwa jihar Legas don taya dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar APC.,
Labarai
Samu kari