Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Ma’aikatar kwadago da samar da ayyukan yi ta tarayya ta yi karin haske kan rashin gayyatar kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) taron da aka yi ranar Alhamis a fada
Duk da yaɗuwar rahoton da ke cewa CJN ya aje muƙaminsa kan rashin lafiya,har yanzun masu ruwa da tsaki a ɓangaren shari'a sun yi gum da bakin su kan tabbatar da
Babban alkalin Najeriya, mai shari'a Ibrahim Muhammad ya yi murabus daga kujerarsa domin ya samu damar kula da lafiyarsa, kamar yadda wani rahoto ya fada...
Za a ji Buba Marwa na neman tona asirin ‘Yan siyasa, ya cafke wasu da kwayoyi. Marwa yace su na fama da wasu matsaloli duk da irin kokarin da yake yi a NDLEA.
Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), Muhammad Buba Marwa yace shari'ar da ake da tsohon mataimakin kwamishinan dan sanda, Abba Kyari b
Rundunonin tsaron Najeriya sun yi nasarar fatattakar mafakar 'yan ta'addan IPOB a jihar Anambra ta yankin Kudu maso Gabashin Najeriya da ke ta da kayar baya.
'Yan ta'addan kungiyar Ansaru sun haramta duk wasu lamurran siyasa a yankuna masu tarin yawa na gabashin Birnin Gwari tare da aurar da kananan yara matan yanki.
Yayin da lamarin tsaro ke ƙara taɓarɓarewa a sassan Najeriya,wasu gwamno i sun tashi haiƙan don tabbatar da sun kawar da matsalar baki ɗaya a jihohin su, mun ha
Bala Muhammad, gwamnan jihar Bauchi, ya bukaci jami'an tsaron jihar da su samar da wani mataki wajen tsare kauyuka daga 'yan bindiga da masu garkuwa da mutane.
Labarai
Samu kari