Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya ce ba ya nadamar goyon bayan tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai cewa zai ci gaba da ƙarfafa Musulmi su mara masa baya.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umar Bago, ya ayyana hutun kwana 3 a fadin jihar don raba kayan tallafi domin ragewa mutane radadin cire tallafin mai da aka yi.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da sauya wakilan jihohin Ondo da Cross River da aka zaba a hukumar cigaban Neja Delta (NDDC) a ranar Juma'a, 1 ga watan Satumba.
Gwamnatin Gombe karkashin gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ta amince da ƙara N10,000 a albashin ma'aikatan jihar domin rage musu ƙuncin cire tallafin man fetur.
Kasar Ukraine ta rasa shida daga cikin dakarun sojinta yayin da wasu jiragen yaƙi masu saukar ungulu guda biyu suka gamu da hatsarimara daɗi a gabashin ƙasar.
Kaduna- Wata matar aure ta garzaya gaban Kotu tana neman a raba aurenta da rabin rayuwarta saboda tsawon shekaru biyu kenan mijin bai nemi ya kwanta da ita ba.
Bola Ahmed Tinubu ya dauko Khalil Suleiman Halilu ya ba shi shugabanci a NASENI. Khalil shi ne mai mafi karancin shekaru a wadanda Bola Tinubu ya ba mukami.
Shugaban kamfanin mai na NNPC. Mele Kyari ya bayyana yadda kamfanin ya yi asara bayan raguwar amfani da mai a kasar da kaso 30 cikin dari bayan cire tallafi.
Ministan kuɗi, Wale Edun, ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu ta tura wa kowace jiha Naira biliyan 2 maimakon N5bn domin guje wa tashin farashin kayayyaki.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdul'aziz Yari ya bayyana cewa muhimman ayyukan da shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya ɗauko sun fara dawo da zaman lafiya.
Labarai
Samu kari